Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bukaci masu amfani da kafafen sada zumunta su rika kirkirar abubuwa cikin ladabi, don inganta hadin kai da ci gaban al'umma.
Jagoran jam'iyyar NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana ranar 23 ga watan Janairu, ta kowace shekara a matsayin ranar butulci ta duniya.
Kwamishinan Harkokin Jin Kai na Kano, Adamu Aliyu Kibiya, ya jaddada biyayyarsa ga NNPP da Rabiu Kwankwaso, duk da ficewar Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Mambobi 22 na Majalisar dokokin jihar Kano sun bi Gwamna Abba Kabir Yusuf, suk sanar da ficewarsu daga jam'iyyar NNPP ciki har da kakakin majalisa.
Jam'iyyar LP ta samu nasarorin da ba a yi zato ba a zaben 2023 sakamakon tasirin Peter Obi da goyin bayan matasa, sai dai ta gamu da tangarda bayan zaben 2023.
Tsohon Ministan Tsaro, Mohammed Badaru Abubakar, ya musanta jita-jitar ganawarsa da Rabiu Kwankwaso, yana mai jaddada biyayyarsa ga jam'iyyar APC.
Gwamnatin jihar Kano ya ja hankalin magoya bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf da su natsu, kada au kuskura su taba mutuncin jagoran Kwankwasiyya, Dr. Rabiu Kwankwaso.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya tsige Sanusi Surajo Kwankwaso daga matsayin mai ba shi shawara kan harkokin siyasa, ya maye gurbinsa da Mustapha Bakwana.
A labarin nan, za a ji cewa wasu kungiyoyin matasan Ka Kwankwasiyya sun bayyana aniyarsu na aiki kafada da kafada da gwamna Abba Kabir Yusuf duk da ya bar NNPP.
Siyasa
Samu kari