Sanata Saliu Mustapha ya fice daga jam'iyyar APC mai mulki ya koma PDP, inda ya karbi tikitin takarar Sanatan Kwara ta Tsakiya a zaben shekarar 2027.
Sanata Saliu Mustapha ya fice daga jam'iyyar APC mai mulki ya koma PDP, inda ya karbi tikitin takarar Sanatan Kwara ta Tsakiya a zaben shekarar 2027.
Hukumar zabe ta GOSIEC a Gombe ta bayyana APC a matsayin wadda ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 24 da kujerun kansiloli 240 a zaben jihar.
Rahotanni sun nuna cewa yan dabar sun kai harin ne a cikin wata mota kirar Toyota, inda suka tarwatsa jama'a da harbe-harben bindiga a jihar Osun ranar Asabar.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa gwamnatinsaza ta yi duk mai yiwuwa wajen tabbatar da nasara APC a kowane mataki a zaben 2027.
Rahotanni daga jihar Gombe sun nuna cewa an kori kamfanin sufuri na Gombawa motors daga tashar gwamnatin Gombe bayan goyon bayan Farfesa Isa Pantami.
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi ya zargi gwamnatin Bola Tinubu da kokarin hana shi takarar shugaban kasa a 2027, amma ya ce babu abin da zai dakatar da burinsa.
Hukumar INEC na shirin cire NDC daga rajistar jam’iyyun siyasa bayan kotu ta soke hukuncin da ya umarci hukumar ta yi wa jam'iyyar rajista gabanin 2026.
Jam'iyyar NDC ta tabbatar wa yan takararta cewa hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke ba zai hana shiga babban zaben 2027 ba, za ta daukaka kara.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Jam'iyyar APC mai mulki ta lashe zaben da aka gudanar a jihohin Kano, Ekiti, Nasarawa, Ondo, Ekiti da Enugu. Jam'iyyar PDP ta lashe kujerar jihar Rivers.
Siyasa
Samu kari