Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Tsohon jigo a jam'iyyar NNPP kuma na kusa da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, Buba Galadima, ya shawarci Atiku Abubakar, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin Bola Tinubu ya lallaba ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP sannan zai nemi kujerar gwamnan jiharsa.
A labarin nan za a ji jam'iyyar hadaka ta ADC ta yi zargin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da Peter Obi sun hada kai wajen shirya ficewarsu daga NDC gabanin 2027.
Jam'iyyar ADC mao adawa a Najeriya ta bayyana shirin da take yi wajen zabar dan takarar shugaban kasa a babban zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya yi murabus daga jam'iyyar ADC. Aminu Abdulsalam ya godewa shugabannin jam'iyyar ADC.
Wadanda suka yi murabus din sun ce sun yi haka ne domin neman takara a zaben da ke tafe, Gwamna Bala Mohammed ya masu fatan alheri da ayyukansu na gaba.
Shugaban jam'iyyar PRP na kasa, Dr Hakeem Baba-Ahmed ya yi martani kan shigar Rabiu Kwankwaso da Peter Obi jam'iyyar NDC maimakon jam'iyyarsa ta PRP.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi martani kan ficewar tsofaffin 'yan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso zuwa NDC.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Siyasa
Samu kari