Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
Sakataren CUPP, Mark Adebayo, ya gargaɗi jam'iyyun adawa su haɗe muddin suna son ƙalubalantar Shugaba Tinubu a zaɓen 2027 a cikin hirar yau 20 ga Afrilu, 2026.
Kwamishinan Kimiyya da Fasaha na jihar Kano, Yusuf Ibrahim Kofarmata, ya yi murabus nan take, yana danganta hakan da rikicin siyasa da ke kara kamari.
Mataimakin Shugaban ‘Yan Majalisa masu rinjaye kaɗan, Aliyu Sani Madaki, ya zargi Sanata Rabiu Kwankwaso da cin amanar Atiku Abubakar a zaɓen 2019
A labarin nan, za a ji cewa Ministar al'adu da yawon buɗe ido, Hannatu Musawa ta bayyana makomar APC idan aka ajiye Kashim Shettima a matsayin abokin takarar Tinubu.
A labarin nan, za a ji ce wasu daga cikin tsofaffin yan majalisa a Najeriya sun yi takaicin taron da aka yi da sunansu wajen neman Tinubu ya zarce.
Malamin addinin Kirista, Elijah Ayodele ya yi gargadin barazanar rikici a APC idan har Bola Tinubu ya yi yunkurin sauya Kashim Shettima daga mukaminsa
Tsohon Sanatan Sokoto, Abubakar Umar Gada, ya dawo PDP daga ADC, yana zarginsa da jagoranci maras kyau. PDP ta musanta shigowarsa, duk da rade-radin mulkin 2027.
A labarin nan, za a ji cewa hadimin Abba Kabir Yusuf, Mukhtar Abdullahi Asad ya sanar da ajiye duk wata siyasar jam'iyya bayan Gwamna ya bar NNPP.
Siyasar Kano na rikice bayan murabus din Gwamna Abba Kabir Yusuf daga NNPP, inda Dauda Kahutu Rarara ya saki sabuwar waka, yana hasashen dawowar gwamnan APC.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bukaci masu amfani da kafafen sada zumunta su rika kirkirar abubuwa cikin ladabi, don inganta hadin kai da ci gaban al'umma.
Siyasa
Samu kari