Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya fada wa magoya bayansa da na Peter Obi muhimmancin gaggawar rajista da NDC.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta samu damar kawo karshen rikicin da ya kunno cikinta a reshen jihar Kano bayan sauya shekar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya bayyana cewa zai yaki hanyar da aka bi wajen fitar da 'yan takarar jam'iyyar APC a jihar Gombe da gwamna Inuwa Yahaya ya yi.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin yan majalisar wakilai akalla 17 ne suka sauya sheka daga jam'iyyar hamayya ta ADC zuwa NDC da ke adawa da Tinubu.
Gwamna Ahmadu Fintiri ya sanar da cewa zai bayyana wanda yake so ya gaje shi a mako mai zuwa bayan tuntuɓar juna da ganawa da Dr. Salihu Mustapha a 2026.
Jam'iyyar ADC ta fitar da sabon jadawalin zaɓukan fitar da gwani na 2026, inda ta rage kudin fom ɗin takarar shugaban ƙasa zuwa N90m da na gwamna zuwa N30m.
Matasan ƙungiyoyin ɗalibai a jihar Kano sun ƙi amincewa da yunƙurin maye gurbin AA Zaura da Malam Ibrahim Shekarau a takarar Sanatan Kano ta Tsakiya.
Babbar alkalin jihar Kano ta rantsar da Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna a taron da Gwamna Abba Kabir ya jagoranta a fadar gwamnatin jihar Kano.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana Kwankwasi da tsuntsun siyasa saboda yadda yake yawan canza jam'iyya a tarihin siyasarsa.
Siyasa
Samu kari