Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa kasarsa da Iran na iya rattaba hannu kan yarjejeniya a zaman sulhu na biyu a a Pakistan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa kasarsa da Iran na iya rattaba hannu kan yarjejeniya a zaman sulhu na biyu a a Pakistan.
A labarin nan, za a ji cewa magoya bayan Sanata Rabiu Musa Kwankwaso sun fara shirin tallata manufar iyayen gidansu gabanin zaben fitar da gwani a ADC.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ayyana komawa jam'iyyar APC a hujumance a wani gagarumin biki da aka shirya a gidan gwamnatinsa yau Litinin.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi magana kan jita-jitar da ake yadawa kan batun sauya Kashim Shettima a zaben 2027. Ta yi gamsashshen bayani.
A labarin nan, za a j cewa Mustapha Rabi'u Musa Kwankwaso, dan jagoran Kwankwasiyya na kasa Rabiu Musa Kwankwaso ya yi murabus daga gwamnatin Kano.
An cire duka tutocin jam'iyyar NNPP tare da maye gurbinsu da na APC yayin da ake shirin karbar Gwamna Abba Kabir Yusuf a hukumance yau Litinin, 26 ga watan Janairu.
Jigo a jam'iyyar APC, Farfesa Haruna Yerima, ya yi magana kan batun sauya tikitin Tinubu/Shettima a zaben 2027. Ya bayyana babban kuskuren da APC za ta yi.
Yayin da ake dakon sauya shekar Gwamna Abba Kabir Yusuf a hukumance, mambobi 22 daga cikin yam Majalisar dokokin Kano sun tabbatar da shiga APC yau Litinin.
Ana shirye-shiryen sauya shekar Abba Kabir Yusuf zuwa jam'iyyar APC. An hango hotunan Abdullahi Ganduje, Sule Garo Barau Jibrin da 'yan APC, babu na Kwankwaso.
Tsohon shugaban majalisar wakilai, Yakubu Dogara ya amsa tambayoyi game da cewa zai maye gurbin mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima a zaben 2027.
Shugaban hukumar kula da allunan tallace-tallace ta jihar Kano (KASA), Kabiru Dakata, ya kare Gwamna Abba Kabir Yusuf kan shirin da yake yi na komawa APC.
Siyasa
Samu kari