Shugaba Bola Tinubu ya bayar da umarnin kama Prince George Buchi Nwabueze tare da dakatar da sakatarorin dindindin uku bayan gano wata hukumar bogi.
Shugaba Bola Tinubu ya bayar da umarnin kama Prince George Buchi Nwabueze tare da dakatar da sakatarorin dindindin uku bayan gano wata hukumar bogi.
Sanata Saliu Mustapha ya fice daga jam'iyyar APC mai mulki ya koma PDP, inda ya karbi tikitin takarar Sanatan Kwara ta Tsakiya a zaben shekarar 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sauya sunayen wasu daga cikin 'yan takararta da suka samu nasara a zabubbukan fitar da gwanin da ta gudanar.
Hasashe ya ba APC da Tinubu ninkin baninkin na kuri’un 2023.Gwamnan Ekiti ya fada wa APC kuri’un da mutanesa za su ba Tinubu a 2027, ya ce zai kai 700, 000.
Gwaskaye za su yi takarar sanata, an tabbatar da takararsu a APC. Mukhtar Ramalan Yero, Shehu Sani da irinsu Godswill Akpabio da Yahaya Bello za su hadu a majalisa.
Babbar kotun jihar Gombe ta dagw sauraron karar da aka kalubalanci sahihanci takarr gwamna ta Sheikh Isa Ali Pantami a PDP zuwa ranar 9 ga watan Yuli, 2026.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya fito ya kare bangaren shari'a na Najeriya. Gwamnan bayyana cewa bai kamata 'yan siyasa na kushe shi ba.
Har yanzu NNPP ba ta samu damr karbar lambar shigar da bayanan yan takara daga hukumar INEC ba yayin da aka kammala bai wa jam'iyyun siyasa gabanin 227.
Bayan zaben fitar da gwani, wata Babbar Kotun Tarayya da ke Gombe ta fara sauraron ƙarar da ke neman a soke tikitin takarar Sanatan APC na Gombe ta Kudu.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa babu wani shugaba a Najeriya da ya kawo ci gaba ga Arewa kamar Bola Tinubu.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sauya sunayen 'yan takara 26 da suka ci zaben fitar da gwani da ta yi a watan Mayun 2026. Ta tura sunayensu ga hukumar INEC.
Siyasa
Samu kari