Jirgin shugaban kasar Isra'ila ya yi karo da garken tsuntsaye yayin da ya kama hanya zai koma gida. Jirgin shugaban kasar ya yi saukar gaggawa a filin jirgin sama.
Jirgin shugaban kasar Isra'ila ya yi karo da garken tsuntsaye yayin da ya kama hanya zai koma gida. Jirgin shugaban kasar ya yi saukar gaggawa a filin jirgin sama.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Gwamnonin jihohin Arewa da suka hada da Yobe, Borno, Gombe, Nasarawa da wasu jihohin Kudu sun fitar da sunayen wadanda suke so su gaje su a zaben 2027.
Jam'iyyar PDP mai adawa ta rasa daya cikin sanatocin da take da su. Sanata mai wakiltar Kaduna ta Arewa, Ibrahim Mustapha, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC.
Kotun Tarayya da ke Jalingo ta hana tsohon gwamnan Taraba, Rabaran Jolly Nyame, takarar zaben 2027 saboda hukuncin da aka taba yanke masa kan rashawa.
Kungiyar Obidient da aka sani da goyon bayan Peter Obi ta rusa tsarinta gaba daya, ta kuma katae duk wata alaka da jam'iyyar LP domin tunkarar zaben 2027.
Daya daga cikin masu neman takarar gwamnan jihar Gombe a APC, Usman Bello Kumo, ya amince da dan takarar maslaha da jam'iyyar ta tsayar domin zaben 2027.
Dan Majalisar wakilai na mazabar Kaduna ta Arewa, Hon. Bello El,-Rufai ya yi murabus daga kasancewarsa mamban jam'iyyar APC, ya koma ADC tare da yan Majalisa 2.
Wata kotun tarayya da ke Abuja za ta saurari karar da ke neman hana tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Kotun Abuja ta saka ranar 8 ga Mayu, 2026, domin sauraron ƙarar rikicin shugabancin ADC tsakanin David Mark da Nafiu Gombe, bayan hukuncin Kotun Ƙoli.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Siyasa
Samu kari