Shugaba Bola Tinubu ya bayar da umarnin kama Prince George Buchi Nwabueze tare da dakatar da sakatarorin dindindin uku bayan gano wata hukumar bogi.
Shugaba Bola Tinubu ya bayar da umarnin kama Prince George Buchi Nwabueze tare da dakatar da sakatarorin dindindin uku bayan gano wata hukumar bogi.
Hadimin Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya ce an hana Davido yin wasa a Edo har zuwa ƙarshen wa’adin gwamnan, yayin da rikicinsu ya ci gaba da ƙara zafi.
Gwamnatin Kano ta samu goyon bayan kungiyar Izala kan tazarcen Abba Kabir Yusuf a zaben 2027 mai zuwa. Abba Kabir ya yi wa Izala godiya kan goyon bayan.
A labarin nan, za a ji Goodluck Jonathan ya yi raddi a kan rahoton da ke zargin an ba shi Naira biliyan 500 domin ya lalata kuri'ar da lalace ƙuri'ar Obi.
Jam'iyyar APC a Kwara ta fara gangamin tazarcen Bola Tinubu da shirye-shiryen zaɓen 2027, yayin da ta ce zaɓen fitar da gwani ya gudana cikin lumana.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya tuna yadda Isa Ali Pantami ya taɓa kiran PDP da "jam'iyyar kafirai," yana mai sukar sauyin matsayinsa.
Dan takarar kujerar sanatan Taraba ta Arewa, Hon. Kabiru Bello Badawaire, a karkashin inuwar jam'iyyar APC, ya musanta cewa ya jange daga takarar da yake yi.
Wani ɗan majalisar Amurka ya ce gwamnatin Donald Trump za ta sa ido sosai kan yadda zaɓen Najeriya na 2027 zai gudana domin tabbatar da sahihancinsa.
Shirye-shiryen siyasar zaɓen shekarar 2027 na ci gaba da jinkirta aiwatar da cikakken 'yancin kuɗaɗen ƙananan hukumomi duk da hukuncin Kotun Ƙoli.
Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa a Majalisar Dattawa, Uzor Orji Kalu, ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu bai da abokin hamayya a zaben shekarar 2027.
Yayin da ake ta shirye-shiryen zaben shekarar 2027, ana ganin akwai wasu lamuran siyasa da har yanzu ba a kai ga warware su ba da ake ganin suna da tasiri.
Siyasa
Samu kari