Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, cewa burinsa na wa’adi na biyu na fuskantar barazana mai tsanani gabanin zaben 2027.
Jam'iyyar APC ta shiyyar Arewa maso Yamma ta jinjinawa Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano bisa matakin da ya dauka na sauya sheka zuwa jam'iyya mai mulki.
Sakataren jam'iyyar ADC na kasa kuma tsohon gwamnan jihar Osun, Rauf Aregbesola ya aika da sakon gargadi ga APC ka gwamnonin da ke shiga cikinta.
Sauya shekar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa APC ba zai shafi nasarar NNPP a zaben 2027 ba, shugaba Tokji Nadem, yana mai zargin cin amanar Rabiu Kwankwaso.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana kan yadda ya zagaya Najeriya yana nemawa Abba Kabir alfarma a 2019 kafin daga baya ya juya masa baya a 2026.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya koma APC, amma mataimakinsa Aminu Abdulsalam Gwarzo ya ƙi bin sa, lamarin da ya jefa siyasar jihar cikin rikici.
Kwamitin shirya taron sauya shekar gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang ya tabbatar da cewa Sanata Kashim Shettima zai halarci bikin yau Talata a Jos.
Shugaban malaman Kano, Sheikh Ibrahim Khalil ya yi magana kan makomar siyasar Kano, inda ya furta cewa a ci dadi lafiya bayan sauya shekar Abba Kabir.
Rikici na neman barkewa a jam'iyyar APC bayan bacewar hoton Kashim Shettima a taron Maiduguri, ya tayar da tsoro game da makomar jam'iyya a zaben 2027.
Siyasa
Samu kari