Kotun daukaka kara da ke birnin Abuja da dage ci gaba da sauraran karar da ake na neman soke rijistar ADC da wasu jam'iyyun adawa a Najeriya zuwa watan Yuli.
Kotun daukaka kara da ke birnin Abuja da dage ci gaba da sauraran karar da ake na neman soke rijistar ADC da wasu jam'iyyun adawa a Najeriya zuwa watan Yuli.
Tsagin jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya gabatar da dan takarar gwamna a Gombe. Hakan na zuwa ne an ba Pantami takarda.
Jam'iyyar APC ta fara fitar da sunayen wadanda za su tsaya mata takara a kujerun Majalisar tarayya, inda wasu fitattun yan majalisa duka rasa damar tazarce.
Kungiyar RHA ta yi ikirarin cewa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya share hawayen yan Arewa ta hanyar zuba masu ayyukan more rayuwa masu dunbin yawa.
Tawaga ta musamman ta sayi fam din takarar shugaban kasa na ADC jan N90m a madadin tsohon ministan sufuri, Chubuike Rotimi Amaechi a Abuja yau Juma'a.
Alhaji Yerima Shettima ya yi watsi da amincewa da tsohon sanata Shehu Sani a matsayin ɗan takarar sulhu na APC a Kaduna ta Tsakiya gabanin zaɓen 2027.
Tsohon shugaban kasa, Dr. Goodluck Ebele Jonathan ya bayyana cewa maganar bai halatta ya fito takara ba, batun ne da kotuna suka riga suka yi hukunci kansa.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana lissafin da suka buga da ya kai su da hakura ga zama a hadakar adawa ta ADC a Najeriya.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta dage shari’ar da Nafiu Bala Gombe ya shigar da yake kalubalanatar shugabancinta ƙarƙashin David Mark ba tare saka rana ba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya mayar da fam na neman tsaya wa takarar gwamna gabanin shirye shiryen zaben 2027.
Daya daga cikin masu neman takarar shugaban kasa karkashin inuwar jam'iyyar ADC, Mohammed Hayatudeen, ya sayi fom din neman tsayawa takara a 2027.
Siyasa
Samu kari