Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Kungiyar Northern Youth Frontiers (NYF), ta bayyana cewa yankin Arewacin Najeriya zai bayar da cikakken goyon baya ga Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar INEC ta sanar da shirin da aka yi wajen tunkarar zaben cike gurbi na 'yan majalisun Kano da za a yi a wayan Fabarairu, 2026.
Jam'iyyar APC reshen kasar Faransa ta yi maraba da matakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf na sauya sheka daga NNPP, ta ce jihar Kano za ta samu ci gaba fiye da da.
Rabiu Musa Kwankwaso ya nuna takaici bayan Abba Kabir Yusuf ya fice daga NNPP zuwa APC, ya bayyana cewa wannan karyewar zuciya ce ga jam'iyyar NNPP.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya tabbatar da nadi da karin girma ga mutane akalla bakwai a cikin gwamnati domin inganta aiki.
Jagora a NNPP, Buba Galadima ya bayyana cewa Abba Kabir Yusuf ya yi butulci mafi girma a tarihin duniya. Buhari ya taka rawa wajen nasarar Abba a kotu bayan zabe.
Buba Galadima ya ce Gwamna Abba Kabir Yusuf ya rabu da Sanata Rabiu Kwankwaso, ya bayyana sauya shekar zuwa APC a matsayin cin amana ga NNPP da al'ummar Kano.
Tsohon shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya bude kofar sulhu da jagoran NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso bayan karbar Abba Kabir Yusuf zuwa jam'iyyar APC.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban APC kuma uban jam'iyya a Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana goyon baya ga takarar Abba a 2027.
Siyasa
Samu kari