Farfesa Isa Ali Pantami ya taya Maryam Dan'azumi murnar lashe gasar Al-Qur'ani ta duniya a Makkah, bayan 'yar'uwarta Hajara ma ta yi fice a Jordan.
Farfesa Isa Ali Pantami ya taya Maryam Dan'azumi murnar lashe gasar Al-Qur'ani ta duniya a Makkah, bayan 'yar'uwarta Hajara ma ta yi fice a Jordan.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bukaci 'yan Najeriya su mara wa tikitin Obi-Kwankwaso da jam'iyyar NDC baya a zaben 2027 domin kawo sauyi a Najeriya.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya kai ziyara ga Sanata mai wakiltar Kano ta Tsakiya, Rufai Hanga. Ya ce sun tattauna batutuwa.
Bala Adamu ibrahim, wanda aka fi sani da Bala Sade ya bayyana cewa ya yarda da zama abokin takarr Gwamna Makinde ne saboda ya yarda da kwarewarsa.
Dan takarar gwamnan APC a jihar Bauchi, Muhammad Abubakar ya zabi tsohon kwamishina, Farouk Mustapha a matsayin abokin takarar shi a zaben gwamna na 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Injiniya Buba Galadima ya bayyana wasu daga cikin dalilan da suka jawo aka hada kai tsakanin Peter Obi da Rabi'u Kwankwaso.
Tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shema ya bayyana cewa matakan da Shugaba Bola Tinubu ya dauka a Najeriya zun zama dole domin farfado da tattalin arziki.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya zabi wadda za ta yi masa mataimakiya a zaben shekarar 2027. Gwamna Kefas ya zabo babbar jigo a jam'iyyar APC.
Jam'iyyar APGA ta bayyana cewa ba ta tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa ba a 2027 saboda ta amince da mara wa Shugaba Bola Tinubu baya don ya nemi tazarce.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya tuna wa mutanen Kudu yadda Arewa ta rika taimakonsu gabani da bayan yakin basasa a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana dalilin da ya sa suke ba wa Bola Tinubu hadin kai.
Siyasa
Samu kari