Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya haska abubuwan da kasarsa ta cimma da Iran. Ya bayyana cewa Iran ta amince ba za ta samu makamin nukiliya ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya haska abubuwan da kasarsa ta cimma da Iran. Ya bayyana cewa Iran ta amince ba za ta samu makamin nukiliya ba.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Tsohon gwamnan jihar Katsina, Rt. Hon. Aminu Bello Masari ya maye gurbin Gwamna Hope Uzodinma a matsayin shugaban kwamitin shirya taron APC na kasa.
Jam'iyyar APC reshen jihar Edo, ta zargi tsohon shugabanta na kasa, John Odigie-Oyegun da kasa biyan basussukan da ta biyo shi. Oyegun ya yi martani.
Gwamna Abba Kabir Yusuf da Rabi'u Musa Kwankwaso sun kai ziyarar jaje a kasuwar Singer yayin da magoya bayansu suka nuna musu soyayya ta musamman.
Ƴan banga sun kai hari ofishin ADC a Benin; sun lalata kayayyaki tare da ƙoƙarin ƙona ginin da man fetur don tsoratar da jam'iyyar hamayya kafin zaɓen 2027.
Bangaren jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya harzuka bayan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ki gayyatarsu zuwa taro.
Hukumar zabe mai zaman kanta watau INEC ta karbi hukunci kotu, an ga wakilan tsagin PDP da Wike ke marawa baya a taron jam'iyyun siyasa ranar Alhamis a Abuja.
Kungiyar Lauyoyin Najeriya (NBA) ta yanke shawarar rubuta koke ga ‘yan sanda kan kalaman Rabiu Kwankwaso da ake zargin ya tsoma baki a shari’ar zaɓen Kano a 2019.
A labarin nan, za a ji cewa yaron Abdullahi Ganduje, tsohon gwamnan Kano, Abdul'Aziz ya ziyarci Kwankwasi a gidansa domin jaddada mubaya'a ga jagoran Kwankwasiyya.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta yi rajista ga wasu sababbin jam'iyyun siyasa. Hukumar ta samu bukatar neman rajista daga wajen kungiyoyi 177.
Siyasa
Samu kari