Farfesa Isa Ali Pantami ya taya Maryam Dan'azumi murnar lashe gasar Al-Qur'ani ta duniya a Makkah, bayan 'yar'uwarta Hajara ma ta yi fice a Jordan.
Farfesa Isa Ali Pantami ya taya Maryam Dan'azumi murnar lashe gasar Al-Qur'ani ta duniya a Makkah, bayan 'yar'uwarta Hajara ma ta yi fice a Jordan.
Babban malamin Musulunci, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya ce tikitin Musulmi da Musulmi ko na Kirista da Musulmi bai kamata ya haddasa rikicin addini ba
Sanatan Kano ya sace guiwar Rabiu Kwankwaso, ya ce Peter Obi ba zai ci zabe ba. Rufai Hanga ya yi ikirarin Obi bai da kuri’u kuma an karya Kwankwaso a Kano.
Baban Chinedu ya tabo Isa Ali Pantami, ya zargi malam da rashin iya mu’amala. Yusuf Haruna ya ce tsohon ministan zai iya rike Najeriya, sai dai akwai gyara a lamarin
Jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi maraba da Kelmi Jacob Lazarus, tsohon ɗan takarar gwamnan SDP a zaɓen 2023 na Gombe, bayan ya koma cikinta.
Wani matashi mai suna Ahmad Gamji ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya ba Dr. Bala Wunti babban mukami saboda gogewa da ƙwarewarsa a harkar man fetur.
Dan takarar shugaban kasa na NDC, Peter Obi ya ce da yiwuwar ya hakura da neman kujeralamba daya a Najeriya idan bai samu nasara a babban zaben 2027 ba.
Senata Usman Bayero Nafada, tsohon sanata mai wakiltar Gombe ta Arewa, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar PDP bayan ya mika takardar murabus a hukumance.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta bukaci hukumomin Najeriya da su gaggauta cafke Nafiu Bala Gombe kan ikirarin cewa ya daura sunayen 'yan takara a shafin hukumar INEC.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi zargin cewa wani mutum a Gombe ya shirya kai masa farmaki yayin da ya ke jawo zuwa kananan hukumomin Gombe ya gana da 'yan PDP.
APC ta samu gagarumin koma baya da mataimakin shugabanta na jihar Bauchi fa wasu jiga-jigai a karamar hukumar Misau suka sauya sheka zuwa jam'iyyar PRP.
Siyasa
Samu kari