Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sanar da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma tsakanin Lebanon da Israila. Ya yi magana da shugabannin kasashen.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sanar da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma tsakanin Lebanon da Israila. Ya yi magana da shugabannin kasashen.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
A labarin nan, za a ji cewa akwai kura a shirin da tsagin Wike na PDP ya ke yi na bude ofishin jam'iyya da aka rufe saboda rikici tsakaninsa da bangaren Turaki.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya karbi 'yan Kwankwasiyya mazauna Dubai a tafiye-tafiye da ya yi zuwa kasar waje. Ya yi magana kan sauya shekar Abba Kabir.
Dr. Yusuf Bello Danbatta ya yi sharhi kan sauya shekarar Gwamna Abba Yusuf zuwa APC. Ya ce "ba a sarki biyu a gari ɗaya" don haka Abba ya bar Kwankwasiyya.
Tsohon dan majalisar, Hon. Gudaji Kazaure, ya bayyana ra'ayinsa kan shugabanci a Najeriya da niyyar takara a 2027, yana caccakar gwamnatin Bola Tinubu.
Kungiyar mabiyar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da aka fi sani da Kwankwasiyya ta jinjinawa mataimakin gwamnan Kano, Aminu Gwarzo da sauran yan amana.
Uwargidan tsohon gwamnan Kano, Hafsat Ganduje, ta bukaci Rabiu Kwankwaso da ya janye gabar siyasa, domin ci gaban Jihar Kano tare da Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Majalisar dokokin Kano ta bayyana cewa labarin da ake yadawa cewa ta fara shirin tsige mataimakin gwamnan Kano, Aminu Gwarzo daga mukaminsa ba gaskiya ba ne.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi abin da ba a saba gani ba a Fadar Shugaban kasa idan an yi baki, ya bar wurin zamansa.
Kwararren dan jarida Jaafar Jaafar ya bayyana shakku kan burin siyasar Pantami, yana mai jaddada bukatar tsarki a tsakanin addini da siyasa a Najeriya.
Siyasa
Samu kari