Tsohon gwamnan jihar Cross Rives, Donald Duke, ya bayyana gargadin da Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya yi wa Olusegun Obasanjo kan Atiku Abubakar.
Tsohon gwamnan jihar Cross Rives, Donald Duke, ya bayyana gargadin da Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya yi wa Olusegun Obasanjo kan Atiku Abubakar.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bukaci 'yan Najeriya su mara wa tikitin Obi-Kwankwaso da jam'iyyar NDC baya a zaben 2027 domin kawo sauyi a Najeriya.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya gode wa Shugaba Bola Tinubu kan sake tsayar da Kashim Shettima takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Injiniya Buba Galadima ya yi magana a game da kalubalen da tikitin takarar shugaban kasa na Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi fatali da karar da Ritimi Amaechi ya kalubalanci nasarar Atiku Abubakar a zaben fitar da gwanin jam'iyyar ADC.
Manyan 'yan siyasa kamar Kabiru Marafa, Aisha Dahiru Binani da Babachir David Lawal duk sun bar ADC bayan an fara tafiya da su. Daga baya suka zabi su canza gida.
A labarin nan, za a ji Kenneth Okonkwo wanda shi ne Kakakin kamfen Atiku Abubakar da ya yi barazanar barin ADC idan ba a Ibo takara ba, ya yi wa kwaskwarima.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana cewa yana son a samawa Bola Tinubu kuri'a miliyan 1 a zaben 2027. Ya kafa kwamitin sulhu a APC.
Atiku Abubakar ya buƙaci Shugaba Bola Tinubu ya janye daga takarar shugaban ƙasa ta 2027, yana mai danganta hakan da gazawar gwamnati da rikice-rikicen shugabanci.
Tsohon mataimakin shugaban APC na Arewa maso Yamma, Salihu Lukman, ya fice daga jam'iyyar ADC da kawancen 'yan adawa, yana zargin Nasir El-Rufai.
Sule Lamido ya ce tun da matasa sun ce ba su son tsoho, babu abin da ya hada shi da neman shugabancin Najeriya. tsohon gwamnan na Jigawa ya ja-kunnen matasa.
Siyasa
Samu kari