Tsohon gwamnan jihar Cross Rives, Donald Duke, ya bayyana gargadin da Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya yi wa Olusegun Obasanjo kan Atiku Abubakar.
Tsohon gwamnan jihar Cross Rives, Donald Duke, ya bayyana gargadin da Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya yi wa Olusegun Obasanjo kan Atiku Abubakar.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bukaci 'yan Najeriya su mara wa tikitin Obi-Kwankwaso da jam'iyyar NDC baya a zaben 2027 domin kawo sauyi a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana matsayar Obi da Kwankwaso a siyasar Arewacin Najeriya.
Peter Obi ya bayyana dalilin zaɓar Rabiu Kwankwaso a matsayin abokin takararsa na NDC a 2027, yana mai cewa ilimi da yaƙi da talauci ne suka haɗa su.
Rikicin shari'a ya kara tayar da hankali a ADC da NDC yayin da jam'iyyun ke tabbatar da cewa za su shiga zaben shugaban kasa na 2027 duk da kalubalen kotu.
Jam'iyyar APM ta yi hasashen cewa Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, zai doke Bola Tinubu a zaben shugaban kasa na 2027, yayin da APC ta yi watsi da ikirarin.
A labarin nan, za a ji cewa rikice-rikice sun sako jam'iyyun siyasa a jihar Kano a gaba yayin da ake shirin tunkarar babban zaben 2027 mai zuwa a cikin ƴan watanni.
A labarin nan, za a ji cewa masu neman takara da ke adawa da sakamakon zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC a jihar Oyo za su ga shugaban kasa Tinubu.
Wata ƙungiyar siyasa ta Kudu ta bukaci ADC ta zaɓi ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa mai karɓuwa domin ƙarfafa damar Atiku Abubakar a zaɓen 2027.
Hon. Monica Yahaya Khalto ta janye daga karar da aka shigar kan zaben fidda gwani na PDP a Gombe, ta bayyana goyon bayanta ga Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami.
Hon. Fahad Muhammad Adamu Dankabo ya yi maraba da Sadeeq Garo bayan sauya shekarsa zuwa APC, yana mai yabawa matashin tare da nuna goyon baya ga Gwamna Abba Yusuf.
Siyasa
Samu kari