Ministan tsaron Israila, Israel Katz, ya bayyana cewa ba za su janye dakarun sojojin kasar daga Kudancin Lebanon. Ya ce ko da Amurka ta bukata, ba za su yi ba.
Ministan tsaron Israila, Israel Katz, ya bayyana cewa ba za su janye dakarun sojojin kasar daga Kudancin Lebanon. Ya ce ko da Amurka ta bukata, ba za su yi ba.
Tsohon shugaban kungiyar CAN, Fasto Ayo Oritsejafor ya ce Shugaba Bola Tinubu ya gaza wajen jagoranci, don haka bai kamata ya sake neman mulki a 2027 ba.
Sanatan Sokoto ta Gabas, Ibrahim Lamido, ya bayyana dalilin da ya sanya ya hakura da sake neman komawa majalisa yayin da ya gaza samun tikitin takarar gwamna.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce takarar da zai yi a jam'iyyar NDC za ta bude wa Kano kofar samar da shugaban kasa nan gaba.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta NDC ta rufe sayar da fam na takarar shugaban 'kasa gabanin babban zaben 2027 da ke kara karatowa.
Tsohon gwamnan jihar Gombe, Danjuma Goje ya rasa tikitin APC na neman komawa Majalisar dattawa karo na biyar a zaben fitar da gwanin da aka gudanar.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya ja kunnen tsohon ubangidansa na siyasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da cewa kada ya kai shi bango, domin shirunsa ba tsoro ba ne.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya samu nasarar lashe tikitin APC domin neman tazarce a mazabar Kano ta Arewa a zaben 2027.
Tsohon sanatan Bayelsa ta Gabas, Ben Murray Bruce ta caccaki yan jarida, yana mai cewa babu wanda ya hana shi shoga takarar sanata kamar yadda ake yadawa.
APC ta soke sakamakon farko na zaben fitar da gwani a mazabar Pankshin/Kanke/Kanam da ke Plateau tare da ayyana Yusuf Gagdi a matsayin sahihin dan da takara.
Matasa sun tunkari dan Majalisa mai wakiltar mazabar Jalingo, Yorro da Zing, Hon. Sadiq Tafida ta jihar Taraba lokacin da ya dawo nwman goyon bayansu.
Siyasa
Samu kari