A labarin nan, za a ji majalisar dattawan Amurka ta sake zama a karo na hudu dokin duba yadda za a taka wa shugaban kasar Donald Trump birki game da yaƙi da Iran.
A labarin nan, za a ji majalisar dattawan Amurka ta sake zama a karo na hudu dokin duba yadda za a taka wa shugaban kasar Donald Trump birki game da yaƙi da Iran.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Rotimi Amaechi ya ADC shawara kan dan takarar da za ta tsayar.
Malamin addinin Musulunci a jihar Borno, Sheikh Muhammad Mustapha ya yi magana kan rade-radin cewa ya shirya neman takara a zaɓen 2027 da ke tafe.
Tsohon mataimakin mai magana da yawun APC, Timi Frank ya rubuta wasika zuwa ga Shugaba Donald Trump kan gyaran dokar zabe da shirin magudi a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Sani Yahaya Jingir ya bayyana cewa Musulmin Najeriya ba su aminta da ci gaban zaman Joash Amupitan a kujarar Shugaban INEC ba.
A labarin nan, za a ji cewa har yanzu ana matsa lamba domin a hade tsofaffin yan takarar Shugabannin kasa, Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso a zaben 2027.
Jigon jam'iyyar ADC, Okonkwo ya bukaci a gaggauta sauke shugaban Majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio saboda makiyi ne ga tsarin dimokuradiyya.
Wani jagoran 'yan Arewa a Kudancin Najeriya, Saidu, ya ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu shawara. Ya bayyana kuskuren da zai yi idan ya ajiye Kashim Shettima.
Tsohon ministan matasa da wasanni a gwamnatin Buhari, Solomon Dalung ya bayyana cewa suna da manyan 'yan siyasa da za su kalubalaci Bola Tinubu a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa akwai kura a shirin da tsagin Wike na PDP ya ke yi na bude ofishin jam'iyya da aka rufe saboda rikici tsakaninsa da bangaren Turaki.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya karbi 'yan Kwankwasiyya mazauna Dubai a tafiye-tafiye da ya yi zuwa kasar waje. Ya yi magana kan sauya shekar Abba Kabir.
Siyasa
Samu kari