An sanar da rasuwar Sheikh Mustapha Kamal Ahmad, limamin Alfeti a Kogi, inda al’ummar Musulmi ta yi jimamin rashinsa tare da yin addu’ar Allah Ya gafarta masa.
An sanar da rasuwar Sheikh Mustapha Kamal Ahmad, limamin Alfeti a Kogi, inda al’ummar Musulmi ta yi jimamin rashinsa tare da yin addu’ar Allah Ya gafarta masa.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bukaci 'yan Najeriya su mara wa tikitin Obi-Kwankwaso da jam'iyyar NDC baya a zaben 2027 domin kawo sauyi a Najeriya.
Jam'iyyar ADC ta nada Bello Isah Ambarura mataimakin dan takarar gwamnan Sokoto na 2027 tare da Manir Muhammad Dan-Iya bayan tattaunawa da masu ruwa da tsaki.
Shugaban APC na ƙasa, Nentawe Yilwatda, ya kai ziyarar Sanata Kabiru Gaya a Kano domin tattauna haɗin kai, yayin da babu wata sanarwa da ke nuna Gaya zai koma APC.
An bude shafin Hukumar INEC na dora sunayen 'yan takarar gwamnoni da na majalisun jihohi amma da yiwuwar yan takara sama da 2000 ba za su kai labari a PDP da LP ba.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben shekarar 2027 da ke tafe, Peter Obi, ya bayyan kwarin gwiwar cewa ba zai sha kashi ba a zaben.
A labarin naan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta sanar da jama'a rana da lokacin da za su zo karbar katin zabensu a jihar Osun.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon 'dan takarar shugaban kasa a Najeriya Rabiu Musa Kwankwaso ya yi martani ga kalaman tsohon gwamnan Borno Ali Modu Sheriff.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya hango yadda tikitin Muslim-Muslim zai yi wa takarar Bola Tinubu mummunar illa a 2027.
A labarin nan, za a ji tsohon ministan tsaron Najeriya, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bayyana mafitar da za su bi wajen kawo karshen rashin tsaro idan sun ci zabe.
Rabiu Kwankwaso ya ce Peter Obi zai cika alkawarin yin wa’adin shekaru hudu kacal idan ya lashe zaben 2027, yana mai cewa sun sanya yarjejeniyar a rubuce.
Siyasa
Samu kari