Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Jam’iyyar APC ta amince da amfani da tsarin zaben fitar da gwani kai tsaye domin zaben dan takarar shugaban kasa, inda dukkan ‘ya’yan jam’iyya za su kada kuri’a.
A labarin nan, za a ji cewa Timi Frank, tsohon jagora a jam'iyyar APC ya bayyana cewa akwai bukatar a yi wa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i adalci.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi hasashe kan abin da zai faru a APC mai mulki bayan hukuncin da wata babbar kotun tarayya ta yanke kan INEC.
A labarin nan za a ji cewa ta 'bare da dan majalisar Kaduna, Donatus Mathew bayan ya sauya sheka daga LP da aka zabe shi zuwa APC yana kuma neman takara.
A labarin nan, za a ji cewa Honorabul Alhasan Ado Doguwa ya fusata, kuma ya kare kansa daga zargin cewa yana ta'ammalii da miyagun kwayoyi a kasar nan
Jam’iyyar APC ta rasa ɗan majalisar Gwale, Abdulmajid Isa Umar Mai Rigar Fata, bayan ya koma NDC saboda rashin samun tikitin takarar dawowa majalisa.
A labarin nan, za a ji cewa mai magana da yawun jam'iyyar PDP ya ga ta kansa bayan da kotu ta aika da shi gidan gyaran hali bayan kalamansa a kan gwamnan Kwara.
Dan majalisar tarayya, Kingsley Chinda, ya lashe tikitin takarar gwamnan jam'iyyar APC mai mulki a Rivers bayan kasancewa shi kadai a zaɓen fidda gwani.
A labarin nan za a ji duk da Farfesa Isa Ali Pantami da Sanata Sa'idu Alkali sun janye daga takara a jam'iyyar APC, da sunayensu aka fafata a zaben fitar da gwani.
Siyasa
Samu kari