Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Rotimi Amaechi ya ADC shawara kan dan takarar da za ta tsayar.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Rotimi Amaechi ya ADC shawara kan dan takarar da za ta tsayar.
Ana hasashen Sheikh Isa Pantami na zawarcin kujerar gwamnan Gombe a 2026. Legit Hausa ta yi nazari kan wasu abubuwa 3 da suka jawo Pantami ya fuskanci sukar jama'a.
Sanatoci biyu da mambobin Majalisar wakilai uku da suka bar PDP a kwanakin baya sun kara tabbatar da shiga APC mau mulki, an karbe du a wani gangami.
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya tabbatar da goyon baya ga Tinubu da Abba Kabir Yusuf a zaben 2027 tare da raba motoci da babura.
A shekarar 2003, hukumar zabe ta INEC ta sauya ranar zaben gwamna da majalisar jiha bayan korafin Fastocin darikar Katolika kan karo da bikin Easter.
Jam'iyyar APC ta yi gargadi kan lalata allunan tallata shugaba Bola Tinubu da wasu 'yan siyasa a jihar Zamfara. APC ta ce ba za ta lamunci haka ba a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya ce Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ba shi da tsaurin addinin da har zai kai sunansa Amurka.
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawa, Ali Ndume, ya yi hannunka mai sanda ga jam'iyyar APC. Ya ja kunnenta kan jam'iyyar adawa ta ADC.
El-Rufai zai tsaya takarar 2027? Tsohon gwamnan Kaduna ya ba da amsa a yau Juma'a, inda ya bayyana abubuwan da za su sanya shi shiga takarar shugabancin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Nasir El-Rufa'i na jihar Kaduna ya bayyana cewa yanzu ya fara gwagwarmayar kifar da gwamnatin Tinubu a zaben 2027.
Siyasa
Samu kari