Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bukaci 'yan Najeriya su mara wa tikitin Obi-Kwankwaso da jam'iyyar NDC baya a zaben 2027 domin kawo sauyi a Najeriya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bukaci 'yan Najeriya su mara wa tikitin Obi-Kwankwaso da jam'iyyar NDC baya a zaben 2027 domin kawo sauyi a Najeriya.
Matashin dan siyasa, Khamis Musa Darazo ya soki masu zagin Sheikh Sani Yahaya Jingir, yana mai cewa rashin tarbiyya da jahilci ne ke jawo irin wannan hali.
A labarin nan, za a ji cewa Olubiyi Fadeyi na jam'iyyar APC ya fice daga jam'iyyar inda ya koma tsohon gidansa, wato PDP bayan an ki cika masa alkawari.
Hon. Muhammad Rabi’u Bakin Zuwo ya zargi Rabiu Kwankwaso da karfa-karfa, kuma nan gaba kaɗan za a saki cikakkun sunayen ‘yan takarkarun jam’iyyar NDC na Jihar Kano.
Iyalan Nasir El-Rufai sun fito fili sun kauce wa wata bogin wasika da ke yawo a yanar gizo wadda aka danganta ga tsohon gwamnan Kaduna zuwa ga shugabannin ADC
Olusegun Obasanjo ya musanta zargin tsohon gwamnan Ogun, Olusegun Osoba kan zaben 2003, tare da zargin Atiku Abubakar da shirya yunkurin tsige shi.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abeokuta ta tabbatar da Jimi Lawal a matsayin halastaccen ɗan takarar gwamnan ADC a Ogun tare da umartar INEC ta amince da shi.
Watakila sai inda karfin shugabannin APC ya kare wajen karya kashin bayan jam'iyyar NDC a Kano. Jam'iyyar tana zarwacin Kabiru Gaya da Rufai Sani Hanga.
Jam'iyyar APM ta ce Shugaba Bola Tinubu na cikin fargaba kan karuwar tasirin Gwamna Seyi Makinde, tana mai ikirarin cewa ɗan takararta zai kayar da APC a zaben 2027.
Sabani da rigingimu da rikicin kotu sun rugurguza PDP a shekarun nan. Amma duk da wadannan, akwai wasu ‘yan siyasa da suka ki barin jam’iyyar, mun kawo maku jerinsu.
'Daya daga cikin manyan APC a jihar Kano, Musa Iliyasu ya bayyana cewa ka da a yi mamaki idan ta bayyana Rabiu Musa Kwankwaso na da dan takara ba Obi ba.
Siyasa
Samu kari