Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Jam’iyyar APC a jihar Kwara ta dakatar da zaɓen fidda gwani na gwamna bayan rikici da ruɗani sun dabaibaye jam’iyyar yayin da aka fara kaɗa ƙuri’a.
Jam'iyyar APC reshen jihar Katsina ta tabbatar da Gwamna Dikko Radda a matsyain dan takarar gwamna a zaben 2027, zai nemi tazarce zuwa wa'adi na biyu.
A labarin nan, za a ji cewa Rotimi Amaechi, tsohon ministan sufuri kuma tsohon gwamna a Najeriya ya ce ana rasa abin kai wa baka a wasu lokutan a gidansa.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi martani kan zargin yana yi wa Shugaba Bola Tinubu aiki don 2027.
Maia magana da yawun fadar gwamnatin Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya bayyana cewa Abba Kabir Yusuf ya fara yunkurin shiga APC ne da izinin Sanata Kwankwaso.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana kunshin da zai kawo wa Najeriya matukar jama'a suka sake zabarsa a karo na biyu.
JAm'iyyar ADC ta tantance Atiku Abubakar, Rotimi Amaechi da Muhammed Hayatu-Deen gabanin zaben fitar da gwani na shugaban kasa da za a yi ranar 25 ga Mayu.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentwe Yilwatda ya tabbatar da cewa jam'iyyar tana da hanyoyin warware duk wani rikici na cikin gida da ya taso, ya gode wa Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa makusancin tsohon gwamna, Nyesom Wike Kingsley Chinda ya kusa samun tikitin tsaya wa APC a matsayin gwamnan jihar Ribas.
Siyasa
Samu kari