Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Rotimi Amaechi ya ADC shawara kan dan takarar da za ta tsayar.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Rotimi Amaechi ya ADC shawara kan dan takarar da za ta tsayar.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta ADC ta koka a kan yadda hukumomi ke matsa wa yan adawa, wadanda ke ae zargi da badakala kuma na watayawa a gwamnati.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya yi magana kan tazarcen Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027. Ya ce ya kamata Arewa ta sake zabensa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai tarbi gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf zuwa jam'iyyar APC. An shirya gagarumin bikin tarbar gwamnan zuwa APC.
A daren jiya Alhamis 12 ga watan Faburairun shekarar 2026, Atiku Abubakar ya ziyarci tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai bayan kokarin cafke shi a filin jirig.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta samu koma baya a majalisar wakilan Najeriya. Wani dan majalisar wakilai daga jihar Gombe ya sauya sheka zuwa APC.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya yi martani kan batun ya cimma yarjejeniya da Gwamna Seyi Makinde don zama mataimakinsa a zaben 2027.
Wani jigo a jam'iyyar APC, Dr. Sani Zangina ya caccaki majalisar shari'ar Musulunci kan kiran sai an cire sabon shugaban INEC, Joash Amupitan daga mukaminsa.
Yafiyar Kwankwasiyya ta yi fatali da matakin wasu yan Majalisar Amurka na aa aunan Kwankwaso a jerin wadanda ake zargi da tauye hakkin addini a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Injiniya Buba Galadima ya bayyana shirin da jam'iyyar mai mulki, APC ke yi a Kano wajen hana Rabiu Musa Kwankwaso zuwa jiharSA.
Siyasa
Samu kari