An sanar da rasuwar Sheikh Mustapha Kamal Ahmad, limamin Alfeti a Kogi, inda al’ummar Musulmi ta yi jimamin rashinsa tare da yin addu’ar Allah Ya gafarta masa.
An sanar da rasuwar Sheikh Mustapha Kamal Ahmad, limamin Alfeti a Kogi, inda al’ummar Musulmi ta yi jimamin rashinsa tare da yin addu’ar Allah Ya gafarta masa.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bukaci 'yan Najeriya su mara wa tikitin Obi-Kwankwaso da jam'iyyar NDC baya a zaben 2027 domin kawo sauyi a Najeriya.
Ƙungiyar North Central Agenda ta goyi bayan Shugaba Bola Tinubu a zaɓen 2027, yayin da ta ce ayyukan gwamnati da sauye-sauye sun amfanar Arewa ta Tsakiya.
Kungiyar RHGN ta kaddamar da yakin "Kasuwa zuwa Kasuwa" a Ariaria domin neman goyon bayan Tinubu, tana bayyana tasirin manufofin tattalin arziki kafin zaben 2027.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ce ayyukan, ƙarfin hali da hangen nesan Tinubu sun sa ba za a kwatanta shi da sauran masu neman shugabancin Najeriya a 2027 ba.
Gwamna Abdullahi Sule ya ce yana addu'ar Najeriya ta samu tikitin Kirista da Kirista mai nasara, yana kare tsarin APC da kuma bayyana matsayinsa kan kundin mulki.
A labarin nan, za a ji irin martanin da masoya Bola Tinubu su ka yi wa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso game da cewa tikitin Muslim-Muslim matsala ce.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta bayyana dalilin da a ganin ta, su ne su ka jawo Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya soki gwamnatin Tinubu.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon gwamna a Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi kaca-kaca da tikitin Obi da Kwankwaso a zabe mai zuwa na 2027.
Jam'iyyar ADC ta Adamawa ta musanta rahoton maye gurbin Injiniya Umar Suleiman, tana mai cewa shi ne halastaccen ɗan takarar gwamna na jam'iyyar a 2027.
Sanata Kabiru Gaya ya amince da komawa APC bayan ganawa da shugaban jam'iyyar, Nentawe Yilwatda, bayan rahoton rasa tikitin Sanatan Kano ta Kudu a NDC.
Siyasa
Samu kari