Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bukaci 'yan Najeriya su mara wa tikitin Obi-Kwankwaso da jam'iyyar NDC baya a zaben 2027 domin kawo sauyi a Najeriya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bukaci 'yan Najeriya su mara wa tikitin Obi-Kwankwaso da jam'iyyar NDC baya a zaben 2027 domin kawo sauyi a Najeriya.
Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke da shugabannin jam'iyyar Accord sun nuna goyon bayansu ga tazarcen Shugaba Bola Tinubu a zaben shekarar 2027.
Yarjejeniyar wa'adi ɗaya tsakanin Peter Obi da mataimakinsa, Rabiu Kwankwaso ta raba kan ACF da MBF, yayin da lauyoyi suka ce ba ta da ƙarfin doka.
Babachir Lawal ya yi ikirarin cewa Muhammadu Buhari bai goyi bayan Shugaba Bola Tinubu a zaben fitar da gwani na APC a 2023 ba saboda addini da dabi'u.
Prophet Elijah Bamidele ya yi hasashe kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Malamin addinin ya bayyana cewa an nuna masa wanda zai hau kan mulki.
Mataimakan takarar shugaban kasa na Bola Tinubu, Atiku Abubakar da Peter Obi sun jawo sabon zazzafar muhawara, yayin ake hasashen tasiri a zaben kasa na 2027.
Shugaban INEC, Joash Amupitan ya tabbatar da cewa ƙuri'un 'yan Najeriya za su ƙidayu a zaɓen 2027, tare da sanar da ranakun gudanar da zaɓukan ƙasa.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar hadakar adawa ta ADC ta ce shugaba Bola Ahmed Tinubu bai taba sanya kafarsa a jihar Zamfara ba duk da munanan hare-hare.
Northern Christian Progressive group ta yi kira ga APC da Bola Tinubu da su naɗa ɗan siyasa Kirista daga Arewacin Nijeriya a matsayin Darakta Janar (DG) na kamfe.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin wadanda su ka nemi takara a APC reshen jihar Kwara sun bayyana cewa ba a yi masu adalci ba, kuma a biya su kudinsu.
Siyasa
Samu kari