Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bukaci 'yan Najeriya su mara wa tikitin Obi-Kwankwaso da jam'iyyar NDC baya a zaben 2027 domin kawo sauyi a Najeriya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bukaci 'yan Najeriya su mara wa tikitin Obi-Kwankwaso da jam'iyyar NDC baya a zaben 2027 domin kawo sauyi a Najeriya.
Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Jam'iyyar APC ta kaddamar da kwamitin yakin neman zaben gwamnan Osun na 2026, tana mai bayyana zaben a matsayin gwajin shirin da take yi domin babban zaben 2027.
Fadar Shugasa ta ce wa'adin shekara huɗu da Mr. Peter Obi ya amince da shi zai tauye burin Igbo na shugabancin Najeriya, ta kuma bayyana dalilanta.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rufa'i Sani Hanga da Kabiru Gaya da aka hango a wajen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bai yi wa jam'iyyar NDC dadi ba.
A labarin nan za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya gano dalilan da su ka jawo ana samun asarar rayuka a kasar nan a mulkin Tinubu.
Kotun daukaka kara ta soke hukuncin Babbar Kotun Tarayya da ya umurci INEC ta soke rajistar ADC da wasu jam'iyyu hudu, tana mai cewa karar ba ta da inganci.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rufa'i Hanga ya na fadada ayyukansa wajen tattauna wa da magoya baya game da sauya sheka daga NDC a rabu da Kwankwaso.
Fadar Shugaban Ƙasa da Sanata Adams Oshiomhole sun mayar da martani ga Peter Obi, suna caccakar kalamansa kan Bola Tinubu da kuma tafiyarsa ta siyasa.
Shugaban jam'iyyar APC a mazabar Pantami da ke jihar Gombe ya tattara kayansa ya fice daga cikinta. Hakazalika lauyan jam'iyyar ya koma PDP mai adawa.
A labarin nan, za a ji cewa Fadar Shugaban kasa ta fara fitar da bayanai da suka ci karo da kalaman da dan takarar shugaban kasa Peter Obi ya yi.
Siyasa
Samu kari