A labarin nan, za a ji a yayin da ake ci gaba da fama da ƴan bindiga a jihohin Arewa, sojoji sun yi nasarar kama wasu miyagun makaman ta'addanci a motar Kaduna-Jos.
A labarin nan, za a ji a yayin da ake ci gaba da fama da ƴan bindiga a jihohin Arewa, sojoji sun yi nasarar kama wasu miyagun makaman ta'addanci a motar Kaduna-Jos.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Hukumar INEC ta bayyana dan takarar jam'iyyar APC, Ukalikpe Napoleon, a matsayin wanda ya lashe zaɓen cike gurbi na mazabar Ahoada ta Gabas a jihar Ribas.
Gwamnan Kano, Abba Yusuf, ya yaba wa Hukumar zabe mai zaman kanta a jihar da jami’an tsaro kan gudanar da zaben cike gurbi cikin kwanciyar hankali.
Mubarak Ahmad Gumi, ɗan fitaccen malamin addinin Musulunci ya bayyana aniyar neman takarar majalisar dokokin jiha bayan ya ce jama'a sun roke shi ya fito.
Rikicin ya barke a taron APC a Ethiope ta Yamma a Delta, yayin da Erhiatake Ibori-Suenu ta tsira daga hadarin, taron ya janyo tashin hankali ga mambobin jam’iyya.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa ya karyata wahayin da wani malamin coci ya bayyana kan mataimakinsa, ya ce yana zaman aminci da Dr Olayide Adelami.
Rahotanni sun nuna cewa ba a ga tambarin jam'iyyun adawa na PDP, NNPP da ADC a zaben cike gurbin da hukumar INEC ta gudanar ranar Asabar a jihar Kano ba.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyar haɗakar ƴan adawa ta ADC ta fara samun nasara, ta doke jam'iyya mai mulki a zaben da ke gudana a babban birnin tarayya Abuja.
Hukumar INEC ta bayyana cewa lokacin azumin Ramadan da karancin yam takara na cikin manyan dalilin da suka hana mutane fitowa zaben cike gurbi a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa sauya shekar gwamna Abba Kabir Yusuf na shirin raba kan APC a Kano musamman a wajen rabon mukaman da uwar jam'iyyar ta tsara.
Siyasa
Samu kari