Gwamnatin tarayya na ci gaba da shari'a da tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa. Gwamnatin ta sauya tuhume-tuhumen da take yi a kansa.
Gwamnatin tarayya na ci gaba da shari'a da tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa. Gwamnatin ta sauya tuhume-tuhumen da take yi a kansa.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Jam’iyyar ADC mai adawa a Jihar Rivers ta tabbatar da cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na shirin cafke jigonta, Rt. Hon. Chibuike Rotimi Amaechi.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyoyin fararen hula sun bayyana damuwa iri daya da jam'iyyar hamayya ta ADC a kan dokar zabe da Tinubu ya sanya wa hannu.
Rikicin jam'iyyar APC ta shiga rudani a Benue, gwamna Hyacinth Alia ya samar da shugabanni na dabam yayin sakataren gwamnatin tarayya George Akume ya samar da nasa.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa, ya umarci binciken rikicin taron APC na mazabu wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutum biyu da jikkatar wasu uku.
Ƴan takarar PDP da AA sun janye wa APC a zaɓen ƙananan hukumomin Abuja da za a yi ranar Asabar. Wike ya shiga tsakani yayin da INEC ke shirin gudanar da zaɓen.
Sanatan Rivers ta Kudu maso Gabas a majalisar dattawan Najeriya, Barinada Mpigi, ya rasu yana da shekaru 64 bayan jinya, yana daga cikin masu tasiri a siyasar jihar.
Wasu mutane sun kai karar sanatan Kano ta Tsakiya, Rufai Hanga gaban kuliya kan zargin danne masu hakkokinsu na kamfe a 2023, sun nemi diyyar miliyoyin Naira.
Majalisar dokokin jihar Ribas ta yanke hukuncin dakatar da yunkurinta na suake Gwamna Siminalayi Fubara da mataimakiyarsa daga kan mulki, a zaman yau Alhamis.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya caccaki yan jam'iyya mai mulki da haɗa baki wajen amincewa da sabuwar dokar zaɓen Najeriya.
Siyasa
Samu kari