Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Sunday Dare ya soki shugabannin Cocin Katolika kan sukar gwamnatin Tinubu, yana zarginsu da nuna bangaranci tare da kare sauye-sauyen tattalin arzikin shugaban ƙasa.
Kungiyar Arewa Think Thank, ATT ta soki NCEF kan bukatar Tinubu ya hakura da takarar 2027, tana cewa 'yan Najeriya kadai ke da ikon zabar shugaban kasa.
Wasu da ake zargin 'yan daba sun kai hari kan 'yan jarida da magoya bayan PDP a Ebonyi, lamarin da ya jikkata mutane tare da jawo kira ga bincike.
Tsohon hadimin Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya bayyana abubuwan da ya ce sun faru yayin da yake aiki tare da tsohon ministan sadarwa a Najeriya.
Solomon Dalung ya bukaci Tinubu ya bayyana dalilin barin bayanan firamare da sakandare a takardun INEC, yana mai jaddada muhimmancin bayyana gaskiya.
Hukumar Zabe ta INEC ta fitar da jerin 'yan takarar zaɓen 2027, yayin da Goodluck Jonathan, Ned Nwoko da Danjuma Goje suka rasa gurbi a jerin ƙarshe.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta fitar da bayanan 'yan takara a zaben 2027. Atiku, Tinubu da Peter Obi ba su sanya wasu muhimman takardu ba.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar APC a Gombe, Dakta Jamilu Isiyaku Gwamna, ya kai karar IGP kan zargin bata suna da yada labaran karya kafin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta umarci jama'a da su saka idanu a kan bayanan karatun Tinubu da Kashim Shettima.
Siyasa
Samu kari