Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta mika wa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar tutar zama cikakken dan takara a zaben shugaban kasar da za a yi a 2027.
Matasa da shugabannin yankin Uzo Uwani a Enugu sun yi watsi da kudirin Matthias Ezeaku na takarar majalisar wakilai a NDC saboda kalamansa kan addini.
Isah Ashiru Kudan daga Kaduna ya samu tikitin takarar gwamna a jihar karkashin ADC bayan zaben fitar da gwani da aka gudanar a dukkan kananan hukumomi.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar ya samu jimillar kuri’u 1,846,370 a zaben fitar da gwani na shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC a fadin Najeriya.
‘Yar Bola Tinubu kuma Shugabar Iyaloja-General ta Najeriya, Mrs Folashade Tinubu-Ojo, ta yi barazanar zanga-zanga kan sakamakon zaben fidda gwani na APC a Lagos.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa wanda ya zama dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC ya yi magana game da shirinsa kan Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya cimma matsaya a kan wanda zai zama dan takarar gwamnan Kano a NDC yayin zaben 2027 mai zuwa.
Tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, Ovie Omo-Agege ya yi murabus daga APC bayan shan kaye a zaben fitar da gwani na kujerar sanatan Delta ta Tsakiya.
Sanata Ned Nwoko ya yi watsi da zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC da aka yi a jihar Delta. Ya ce APC ta juya masa baya duk da Ganduje ya masa alkawarin tikiti.
Siyasa
Samu kari