Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Rotimi Amaechi ya ADC shawara kan dan takarar da za ta tsayar.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Rotimi Amaechi ya ADC shawara kan dan takarar da za ta tsayar.
A labarin nan, NNPP ta bayyana takaici game da yadda ta ce ana hada baki da wasu yan APC wajen kama yayanta duk da wahalar da suka yi wa gwamnatin jihar Kano.
Jam'iyyar APC mai mulki ta bukaci masu niyyar sayen fom din takara da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da su dakata haka bayan saya masa fom da aka yi a Kogi.
Matasan Kogi sun tara ₦100m don saya wa Tinubu fom ɗin takarar 2027. Gwamna Ododo ya miƙa kuɗin ga APC a Abuja a matsayin goyon baya ga shugaban kasar.
Sanata Adams Oshiomhole ya bayyana cewa kowa ya guje shi lokacin da aka sauke shi daga kujerar shugaban APC na kasa, ya ce ya shiga cikin kadaici.
PDP ta kafa tawagar lauyoyi don ƙalubalantar nasarar APC a zaɓen ƙananan hukumomin Abuja 2026. APC ta lashe kujeru 5, yayin da PDP ta lashe Gwagwalada kawai yau.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bayyana abin da ya ji a ransa bayan sauya shekar gwamnatin Kano zuwa APC.
A labarin nan, za a ji cewa sabuwar dokar zabe ta kasa ta kara yawan kudin da za a yi amfani da su wajen kamfen a zabukan da za su gudana a kasar nan.
Barau Jibrin ya ce nasarar da APC ta samu a zaben cike gibi a Kano da Rivers da kuma zaben kananan hukumomi a Kano alamar nasarar APC, Tinubu da Abba Kabir ne a 2027
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya hadu da Nasiru Yusuf Gawuna a filin jirgin saman Malam Aminu Kano. Hakan na zuwa ne bayan ya ziyarci malam Ibrahim Shekarau.
Siyasa
Samu kari