Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Alamu sun nuna tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar na iya zama dan takarar ADC yayin da sakamakon zaben fitar da gwani ya fara fitowa.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya lashe zaben fidda gwani na shugaban kasa na ADC a Gombe da kuri’u 139,334 bayan kayar da abokan hamayyarsa.
Jam'iyyar PDP ta tsagin Nyesom Wike ta bayyana tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji a matsayin dan takarar gwamnan jihar Enugu a zaben 2026.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta sanar da cewa dan kasuwa kuma dan siyasa Dr Bala Bello Tinka ne zai mata takarar gwamna a jihar Gombe a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa Babbar Kotun Tarayya dake zamanta a Abuja ta sanar da hukunci a shari'ar da ke neman hana Goodluck Jonathan neman takara.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya yi ikirarin cewa akwai yan Najeriya da dam da za su zabi Bola Tinubu wadanda ba su yi rijistar jam'iyya ba.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta NDC ta shiga matsala bayan an samu sabanin shugabanci lamarin da ke neman kassara ta a jihar Enugu.
Dan tsohon shugaban kasa, Janar Sani Abacha ya rasa tikitin takarar gwamnan PDP a Kano bayan kammala zaben fitar da gwani, Muhammad Dalhatu ya ci nasara.
Siyasa
Samu kari