Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Rikicin shugabanci a Majalisar Dokokin Ondo ya tsananta bayan 'yan majalisa 24 sun goyi bayan tsige Kakakin Majalisa, Olamide Oladiji, kan zargin almundahanar kuɗi.
Shugaban ƙaramar hukumar Kuje ya naɗa Ibrahim Danladi mataimaki na musamman, yana mai cewa mukamin nishaɗi ne, ba na rawa kamar yadda aka ruwaito ba.
A labarin nan, za a ji yadda wata kungiya mai goyon bayan Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, KNN ta yi martani ga Gwamnan APC a jihar Imo Hope Uzodinma.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC ta sanar da cewa akwai lokutan da ya dace a rika amfani da sojoji a yayin zaben Najeriya.
Tsagin PDP na Kabiru Turaki ya ce ya miƙa wa INEC takarar Goodluck Jonathan da sauran 'yan takara, duk da rikicin amincewa da shugabancin jam'iyyar.
Mawakin siyasa a Arewacin Najeriya, Dauda Kahutu Rarara ya fitar da sabuwar wakar siyasa da ta shafi Farfesa Isa Ali Pantami, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce a Arewa
Festus Keyamo ya bayyana cewa zaben shugaban kasa na 2027 tamkar nadin sarauta ne ga Bola Tinubu, yana mai cewa APC ba ta ganin barazana daga Atiku ko Peter Obi.
A labarin nan za a ji 'dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar hadakar yan adawa ta ADC,Atiku Abubakar ya nemi bayanan motocin alfarma 39 da gwamnati ta ware kudinsu.
A labarin nan, za a ji Ladipo Johnson, makusancin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya ce an sanar da Peter Obi halin da tafiyar OK movement kenciki na rikici da ya taso.
Siyasa
Samu kari