Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Gwamna Babagana Zulum ya goya wa Mustapha Gubio baya domin gadon kujerarsa a 2027, matakin da ake ganin zai zama barazana ga haɗin kan APC a jihar Borno.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bukaci ‘Yan Najeriya su ki cigaba da zaman gida saboda COVID-19. Buhari ya ce babu abin da zan roki ‘Yan Najeriya da ya wuce kulle.
Wata kungiya mai suna The Concerned Citizens of Zamfara State ta bayyana cewa akwai yiwuwar jamiyyar APC ta rasa mambobi da magoya bayan ta masu yawa idan Gwamn
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya fasa kwan APC. Atiku ya ce Gwamnatin Buhari ta laftowa Najeriya makukun bashi abinda Obasanjo bai yi ba.
Shugabannin majalisa, Ahmad Lawan da Femi Gbajabiamila su na ganin gwamnatin tarayya ta gaza sosai wajen dabbaka tsare-tsaren NSIP da aka kirkiro domin inganta
"Lokacin da na iso tuni jami'an hukumar kashe gobara na tarayya tare da hadin gwuiwar jami'an kashe gobara daga babbban bankin kasa (CBN) da jami'an kashe gobar
Babban Jigon jam’iyyar APC a Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya aikowa fitaccen 'Dan siyasar Arewan da ya rasa ‘Danuwansa watau Aliyu Wammako ta’aziyya.
Majalisa ta ce tsare-tsaren da Gwamnatin Buhari ta kawo ba ya kai ga Talakan asali. Ahmad Lawan da Femi Gbajabiamilla sun yi kaca-kaca da tasirin irinsu CCT.
Atiku Abubakar ya bada shawarar zaftare kasafin kudin ‘Yan Majalisar Tarayya a Najeriya da fadar shugaban kasa. Atiku ya ce ayi watsi da kasafin 2020, a yi sabo
Da ta ke mayar da martani a kan umarnin shugaba Buhari, ministar ta bayyana cewa za a cigaba da shirin ciyarwar a fadin kasa. Sai dai, kalaman na Sadiya sun
Siyasa
Samu kari