Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Tun bayan barkewar annobar cutar coronavirus a fadin duniya, gwamnatoci da hukumomi ke bawa jama'a shawarar su killace kansu tare da kauracewa wuraren taron jam
Jim kadan bayan kammala ganawarsu, shugaba Buhari ya shiga wani taron da shugabannin hukumomin tsaro bayan tafiyar Masari. An ga shigar mai bawa shugaban kasa
Gwamnoni sun fasa yin zaman da su ka yi niyya a Abuja kamar yadda mu ka samu labari jiya. Hakan bai rasa nasaba da cutar Coronavirus da ta shigo kasar nan.
Majalisa ta ce za ta yi bincike game da ingancin wasikar Abba Kyari da ke yawo a tsakiyar annobar coronavirus. Wasikar da Abba Kyari ya rubutawa ‘Yan Majalisa.
Alkalin alkalan Najeriya, Tanko Mohammed ya umarci dakatar da dukkan zaman kotu a Najeriya sai dai wadanda na gaggawa ne, na kwanaki 14 sakamakon mugunyar cutar
Gwamnan ya shawarci jama'a da su zauna a gidajensu tare da gujewa fitowa waje matukar hakan ba dole ya zama ba, saboda halin da ake ciki na fama da annobar kway
Wasu masallatai da coci-coci sun gudanar da taron ibada na ranar Juma'a da Lahadi kamar yadda suka saba duk da umarnin da gwamnati ta bayar na a rufe wuraren
Haddaddiyar kungiyar malaman jami'o'in Najeriya (ASUU) ta sanar da shiga yajin aikin sai baba-ta-gani. Shugaban kungiyar ASUU na kasa, Farfesa Biodun Ogunyemi,
Matar El-Rufai ta ce ana yi masu tsammanin cewa mu na da wasu makudan kudi. Sannan ta ce sun takawa kan su burkin tsoma kansu a cikin sha’anin gwamnatin Jihar.
Siyasa
Samu kari