Matatar man Dangote da ke Legas ta sanar da rage farashin man fetur biyo bayan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran don kawo karshen yaki.
Matatar man Dangote da ke Legas ta sanar da rage farashin man fetur biyo bayan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran don kawo karshen yaki.
Zakakuran sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto matar marigayi Janar Rabe Abubakar bayan artabu da ‘yan bindiga a karamar hukumar Matazu ta jihar Katsina.
Rundunar yan sanda ta ce jami'an tsaro sun kai dauki a kan lokaci kum sun yi nasarar hallaka dan bindiga daya tre da fatattake maharan a jihar Kogi.
Rahoton sirri na hukumar tsaro ta farin kaya, DSS ya yi gargaɗin cewa wasu da ake zargi da ta'addanci na shirin sace wasu ɗalibai a Edo ta Arewa.
Wasu kungiyoyin 'yan bindiga masu gaba da juna sun barke da fada a jihar Kaduna. Fadan ya jawo an hallaka manyan jagorori guda 4 na 'yan bindiga.
Kungiyar dattawan Arewa ta bukaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ayyana dokar ta-baci kan tsaro, tana cewa Najeriya na fuskantar mummunar barazana.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu ‘yan bindiga da ake zargin sun tuba sun kashe sojoji takwas ciki har da wani Laftanar a harin da suka kai jihar Kaduna.
A labarin nan, za a ji yan bindiga a jihar Zamfara sun hallaka daya daga cikin dattawan da suka sace a yayin da suka kira zaman sulhu da sunan neman zaman lafiya.
Rundunar yan sandan jihar Zamfara ta bayyana cewa dakarun hadin gwiwa sun tura yan bindiga 6 zuwa lahira a yankin karamar hukumar Maru ranar Talata.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu zai fara kaddamar da manyan ayyukan more rayuwa a Abuja daga ranar Talata.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kashe Malam Yahaya Balli da ke matsayin shugaban Izala a karamar hukumar Besse a jihar Kebbi bayan garkuwa da shi.
Labarai
Samu kari