Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, na ci gaba da zama a tsare hannun hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC. Ana ci gaba da bincike.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, na ci gaba da zama a tsare hannun hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC. Ana ci gaba da bincike.
A labarin nan, za a ji cewa hukumomin tsaron kasar nan sun yi aiki tare wajen bin wasu kudi da aka samu dangatawa da kokarin kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi artabu da ma'aikatan Sanata Titus Zam a majalisa yau 16 ga Fabrairu, 2026, kan zargin cire ta daga taron kare kasafin kuɗi.
Hukumar Kula da Yanayi ta Najeriya watau NiMet ta yi hasashen aamun guguwa mai hade da kura da hazo a sararin samaniya a Kano da wasu jihohin Arewa.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta ba da tallafi ga 'yan kasuwar da suka yi asara sakamakon gobarar da ta auku.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da tallafin rabon shinkafa don azumin watan Ramadan. Za a raba shinkafar a dukkanin kananan hukumomi 44.
Hukumar Kididdiga ta kasa (NBS) ta tabbatar da cewa an samu saukik hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya a watan Janairu, 2025, ta ce farashin abinci ya kara araha.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wani kwamandan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun kwato miliyoyin kudade a hannun 'yan ta'adda.
Atiku Abubakar ya taya Nasir El-Rufai murnar zagayowar ranar haihuwarsa, inda ya yaba wa jaruntarsa yayin da El-Rufai yanzu haka yake hannun hukumar EFCC.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III ta hannun kungiyar JNI ya fara kokarin tsaftace yanayin tafsirin Alkur'ani a watan Ramadan.
Naira ta shiga sabon mako da ƙarfinta, inda ake cinikinta kan N1353.54/1$ a kasuwar NFEM yau 16 ga Fabrairu, 2026. Farashin kasuwar bayan fage ya kai N1420/1$.
Labarai
Samu kari