Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Ministan yada labarai, Mohammed Idris ya jero mataian da shugaba Bola Tinubu ke ci gaba da dauka domin kare rayukan 'yan Najeriya, ya ce abij ya dame shi.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Alkali Abubakar Salihu Zariya ya sake wa'azi kan 'yan siyasa bayan dakatar da shi da aka yi a baya, ya ce falle daya ce.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon minista kuma jigo a ADC, Solomon Dalung ya yo magana game da zargin rashin gaskiya a kan shugaban INEC, Solomon Dalung.
Rahotanni daga karamar hukumar Danja ta jihar Katsina, sun nuna cewa mutanen gari sun halaka wani mai shago bayan ya yi ajalin matashi a garin Kokami.
Kungiyar Amnesty International ta bukaci gwamnatin Najeriya ta yi wa wata budurwar da aka kashe a Maiguguri adalci bayan kashe ta tana shirin zuwa aure.
NDLEA ta damke Fasto Afolabi Hodonu da matarsa bayan sun gano kilo 11 na tabar wiwi a cikin motarsu a lokacin da suke duba shingen bincike a Legas.
Rikicin Gabas ta Tsakiya na kara tasiri a Najeriya; farashin magunguna ya tashi da 28%, yana janyo yiwuwar karancin magunguna da tashin farashinsu
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya bayyana Bola Tinubu a matsayin shugaba mai ƙoƙari, yana roƙon al’ummar Kano su mara masa baya a zaben shekarar 2027.
Labarai
Samu kari