Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
Sojojin Najeriya da na Amurka sun sake jaddada aniyarsu ta karfafa hadin gwiwa wajen yaki da ta'addanci ta hanyar musayar bayanan sirri da horaswa.
Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta sanar da cewa jami'anta sun cafke wasu mutum biyu da ake zargi suna aikata fashi da makami a karamar hukumar Yola ta Arewa.
‘Yan bindiga sun kashe wani jami’in hukumar NSCDC, Ayo Olukotun, tare da sace diyarsa da wasu mutane bayan kai hari garin Odo-Ere da ke jihar Kogi.
A labarin nan, za a ji cewa wasu takardu da aka gabatar a gaban kotu sun nuna dabarun da tsohon Akanta Janar Dakta Sa'idu Abubakar ya bi, ya kwashi kuɗi a Bauchi.
Majalisar Dattawa ta soki shugaban hukumar SEDC, Mark Okoye, kan zargin almubazzaranci da kuɗaɗen kasafin kuɗin 2025, inda ta bukaci ƙarin bayani.
Akalla mutum 10 sun jikkata bayan rikici ya barke tsakanin al’ummomin Chirif Magaji da Chirif Dikko a karamar hukumar Rabah ta jihar Sokoto kan rikicin gona.
Shugaban masu rinjaye a majalisar dattawa, Opeyemi Bamidele, ya ce zai gabatar da kudirin wa’adin shekara shida babu tazarce ga shugaban kasa da gwamnoni.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da sakin N10bn domin karfafa shirin dakile yiwuwar barkewar cutar Ebola a Najeriya bayan bullar sabbin cututtuka a Afrika.
Hukumar EFCC ta gurfanar da wani boka da matarsa a kotun tarayya da ke Ado-Ekiti bisa zargin damfarar kusan Naira biliyan biyu daga wata bazawara.
Labarai
Samu kari