Dakarun sojojin Najeriya sun kai farmakin sama kan maboyar ‘yan ta’adda a Yankuzo, jihar Zamfara, inda aka kashe mayaka da dama tare da raunata wasu.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai farmakin sama kan maboyar ‘yan ta’adda a Yankuzo, jihar Zamfara, inda aka kashe mayaka da dama tare da raunata wasu.
Tsohon Sanatan Katsina ta Kudu, Bello Mandiya, ya rasu a Abuja yana da shekaru 62, yayin da Gwamna Radda ya bayyana mutuwarsa a matsayin babban rashi.
Kwamitin bincike na Majalisar Wakilai ya ce ba a taba kafa kungiyar Presidential Foreign Investment Promotion Council bisa doka ba, ya wanke Femi Gbajabiamila.
Kamfanin OPay ya nemi DSS da ’yan sanda su binciki jita-jitar rufe kamfanin, tare da tabbatar da cewa yana ci gaba da gudanar da ayyukansa a Najeriya.
Wani bidiyo da ke yawo ya yi ikirarin cewa Sheikh Ahmad Gumi ya yi barazanar tada rikici idan aka cutar da ’yan bindiga, amma bincike ya tabbatar da ƙarya ne.
NCCSALW ta karyata wani bidiyo da krbzargin Mai Ba Shugaban Kasa Shawara kan Tsaro, Nuhu Ribadu, da daukar nauyin shigo da makamai ba bisa ka’ida ba.
Kungiyar Miyetti Allah a Najeriya ta gargadi Bola Tinubu cewa za ta manta da APC a zaɓen 2027 idan ba a saki shugabanta Bello Bodejo da DSS ke tsare da shi ba.
Minista Nyesom Wike ya ce zai zama farkon wanda Atiku Abubakar ko Peter Obi za su far wa idan Bola Tinubu ya sha kaye a zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Shugaba Tinubu ya yi alhinin rasuwar Sarkin Zurmi, Alhaji Bello Sulaiman, yana yabawa jajircewarsa wajen yaƙi da matsalolin tsaro da samar da zaman lafiya.
Bayan shekara 12, kamfanin Uber ya sanar da dakatar da ayyukansa a Najeriya daga 2 ga watan Satumba 2026, tare da rage ma’aikata kusan 3,300 a duniya
Rabiu Kwankwaso ya bayyana fatansa kan makomar Najeriya, yana cewa haɗin gwiwarsa da Peter Obi na da nufin rage talauci da inganta rayuwar ’yan ƙasa.
Labarai
Samu kari