Shugaban Hukumar Korafe-korafe da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano (PCACC), Saidu Yahaya, ya yi murabus daga muƙaminsa, an kada magajinta.
Shugaban Hukumar Korafe-korafe da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano (PCACC), Saidu Yahaya, ya yi murabus daga muƙaminsa, an kada magajinta.
Da ga shahararren malamin addinin Musulunci, Sheikh Nuru Khalid wanda ya yi ridda zuwa Kiristanci ya dawo addinin da ya taso a cikinsa. Ya nemi afuwa.
Wani dan kasuwa ya shaida wa Majalisar Wakilai cewa ya bai wa Adeniyi Adeyemi N400m domin a saukaka masa samun kwangilar gyara gidan da aka ce na hukuma ne.
Dr. Ibrahim Jalo Jalingo ya sanar da taron International Conference na Izala a Abuja tare da gayyatar Sheikh Sani Yahaya Jingir, lamarin da ya jawo martanin jama'a.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya ce zaben Rotimi Amaechi a matsayin mataimakin Atiku Abubakar ba zai kara wa ADC karfi ko taimaka mata samun kuri’u ba.
Majalisar dokokin Kano ta ce tana binciken zarge-zargen almundahana da rashin iya mulki kan shugabannin kananan hukumomin da aka dakatar ranar Talata.
DHQ ta faɗaɗa tsarin karɓar miƙa wuya ga masu ɗauke da makamai zuwa Kudu maso Gabas da sauran yankuna, tare da tabbatar da babu wa'adin ajiye makamai.
Zenith Bank, daya daga cikin manyan cibiyoyin hada-hadar kudi a Najeriya, ya tabbatar da cewa masu kutse sun kai hari kan rumbun bayanansa, amma an dauki mataki.
Majalisar Dinkin Duniya ta nada Farfesa Rabia Sa’id ta Jami’ar Bayero Kano cikin kwamitin masana 21 da zai yi nazari kan illolin yakin nukiliya da tasirinsa.
Fadar Sarkin Musulmi ta musanta rahoton da ke cewa Muhammad Sa'ad Abubakar ya goyi bayan sake zaɓen Bola Tinubu a 2027, tana mai cewa uba ne ga dukkan 'yan Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa akwai wasu daga cikin kadarorin Abubakar Malami da kotu ta bayar da umarnin a kwace a jihar Kano, an hano yadda ake ciki.
Labarai
Samu kari