Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Sanata Hanga da Nwaebonyi sun kacame da rigima yayin zaman kare kasafin kuɗin ma'aikatar ayyuka. An samu sabani kan iko da nuna fifikon jam'iyya.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed ya ki yarda ya yi magana kan yunkurin yan Majalisar Amurka na magance zargin kisan kiristoci.
Ministan ayyuka, David Umahi, ya kare matakin da aka dauka na ba da kwangilar aikin titin Kaduna zuwa Abuja. Ya shirya yin murabus idan aka samu matsala.
Tsohon Akanta Janar na Tarayya, Ahmed Idris ya fara fuskantar wani kalubalen daga hukumar EFCC, an shigar da sababbin tuhume-tuhume shida kansa a kotu.
Dakarun sojojin Najeriya masu yaki da ta'addanci sun samu nasara kan 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun kwato makamai masu yawa a hannunsu.
Damina 2026: NiMet ta yi hasashen ruwan sama da wuri a Kano, Neja da wasu jihohi 13. Minista Keyamo ya gargaɗi manoma kan gaggawar shuka a yau 11 ga Fabrairu, 2026.
Fitaccen masani kuma shugaban ASUU na farko Farfesa Biodun Jeyifo ya rasu yau 11 ga Fabrairu, 2026. Ya rasu yana da shekara 80 sakamakon matsalar koda a birnin Legas
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada Ismaila Abba Yusuf a matsayin sabon shugaban hukumar alhazai ta kasa, yana maye gurbin Farfesa Abdullahi Usman.
A tarihin Najeriya akwai wasu manyan sojojin da aka taba yankewa hukunci kan yunkurin juyin mulki. Wasu daga cikin hukunce-hukuncen an aiwatar da su ta hanyar kisa.
Labarai
Samu kari