'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun farmaki wani sansanin sojoji tare da yin kisa.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun farmaki wani sansanin sojoji tare da yin kisa.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince a kwace wasu kadarori da ake zargin na tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ne a Abuja, Kano, Kebbi da Kaduna.
Bayan MRS, an samu karin gidajen mai da suka hada kai da matatar Dangote kuma kungiyar IPMAN na ganin hakan zai zama alheri a farashin fetur a Najeriya.
Rahotanni daga jihar Oyo sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun kai farmaki wurin da ake killace dabbobin daji, wanda ake zuwa kallo domin nishadi a Oyo.
Rundunar 'yan sanda ta cafke limamin addini a Port Harcourt, Tombari Gbeneol, dangane da zargin shirin kashe Ministan Abuja, Nyesom Wike. Bincike na ci gaba.
Yara 469 ne suka mutu a Kano sakamakon rashin abinci mai gina jiki a 2025; UNICEF ta bayyana cewa kashi 51.9% na yara a jihar suna fama da matsalar tsumburewar jiki.
Tsohon Hafsan Sojin Kasa, Faruk Yahaya, ya dauki matakin shari’a kan zargin daukar nauyin ta’addanci, yana kare mutuncinsa da gaskiya a hukumomin tsaro.
An gano wani babban makami mai linzami a yankin Mashegu na jihar Neja wanda ake zargin na Amurka ne; jami’an tsaro sun kwashe makamin zuwa Minna a yau don bincike.
Kotun tarayya ta ba Abubakar Malami belin N1.5bn. Malami zai biya N500m, matarsa N500m, dansa N500m tare da kafa musu wasu sharuda kafin a sake su.
Rundunar ‘yan sandan Bauchi ta dakile yunkurin satar motar Toyota Hilux mallakar Majalisar Masarautar Bauchi a cikin birnin Bauchi bayan samun rahoto gaggawa.
Labarai
Samu kari