An yanke wa tsohon shugaban Kosovo, Hashim Thaci mai shekaru 58 hukuncin shekaru 25 a gidan yari bayan kotu ta same shi da alhakin laifukan yaƙi.
An yanke wa tsohon shugaban Kosovo, Hashim Thaci mai shekaru 58 hukuncin shekaru 25 a gidan yari bayan kotu ta same shi da alhakin laifukan yaƙi.
Uwargidan Shugaban Ƙasa, Oluremi Tinubu, ta yaba wa Maryam Ibrahim Dan’Azumi bisa nasarar da ta samu a Gasar Alƙur’ani ta duniya ta Sarki Abdulaziz karo na 46.
Wasu mahara dauke da makamai sun kai hari kan jami’an tsaro a jihar Plateau, inda suka kashe mutum biyu tare da kwace bindigogin aikinsu a yayin harin.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da Cibiyar Kula da Cututtuka ta KNCDC da cibiyar kula da masu cutar sikila ta farko a Arewacin Najeriya.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta tabbatar da binciken AIG Moshood Jimoh kan zarge-zargen VeryDarkMan, yayin da ta ce batun laifi yana gaban kotu.
Dakarun Operation FANSAN YAMMA sun dakile harin 'yan ta'adda a Zamfara, sun ceto mutane tara da aka sace, yayin da jami'in soja da ɗan sanda suka rasa rayukansu.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce Amaechi ba shi da tasirin zabe a Ribas, ya soki siyasarsa tare da yabawa gwamnatin Tinubu kan ayyukan ci gaba a jihar.
Shugaba Bola Tinubu ya yi alhinin rasuwar Cif Idowu Folorunsho Dada, mahaifin Segun Dada, yana yabawa rayuwarsa tare da mika sakon ta'aziyya ga iyalansa.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Akalla mutane 21 ake fargabar sun mutu, an sace 37 yayin da ‘yan bindiga suka kai hari Tsamaye a Sokoto, lamarin da ya raba dubban mutane da gidajensu.
Gwamnatin Kano ta naɗa sababbin manyan sakatarori 19 tare da sauya wa wasu 14 wuraren aiki domin ƙarfafa aikin gwamnati da inganta gudanarwa a fadin jihar
Labarai
Samu kari