Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Malamin Musulunci Ustaz Alkali Abubakar Salihu Zaria ya soki Naja'atu Mohammed kan kalamanta kan Sheikh Pantami, yana mai kare alherinsa ga al'umma da siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da dalilin da ya jawo aka sauke makusancin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, Buba Galadima daga mukami.
Jiragen yakin sojin Amurka uku sun sauka a Borno tare da alburusai don tallafa wa Najeriya a yaki da ta’addanci, tare da turo jami’an leken asiri 200.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana takaici kan gobara da ta faru a kasuwar Singer a Kano da ta jawo asarar dukiya, ya mika sakon jaje ga yan kasuwa .
Ma'aikatar harkokin jin kai da yaki da talauci ta ce ta kammala hada rijistar talakawa, wadanda talauci da babu ta yi wa katutu a kasar nan don taimaka masu.
A labarin nan, za a ji Bashir El-Rufa'i ya ce mahaifinsa, Nasir El-Rufa'i ya samu bayanan wayar Nuhu Ribadu ta wata hanya daban, ba yadda ake ta zargi ba.
A karo na biyu cikin kasa da makonni biyu, rahotanni suk bayyana cewa gomara ta kama a kasuwar Dinga da ke cikin garin Kano da yammacin yau Asabar.
A labarin nan, za a ji cewa hadimin Shugaban kasa, Bayo Onanuga ya nemi a gudanar da cikakken bincike a kan ikirarin tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i.
Wasu tsagerun yan bindiga da suka kai 200 sun shiga garuruwa uku a yankin karamar hukumar Borgu ana shirin sallar asubah, sun kashe gomman mutane yau Asabar.
Labarai
Samu kari