Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta bada umarnin tsare nutane shida da aka gurfanar gabanta kan zargin kitsa juyin mulki, a hannun hukumar tsaro ta DSS.
Karamin Ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya karyata zargin yunƙurin bada cin hanci ga jami’in Amurka, yana mai cewa labarin ƙarya ne mara tushe.
Dakarun sojojin sama na Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan kungiyar ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun kashe su ne baya kai hare-hare ta sama.
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da mutum 6 gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja kan tuhume tuhumen da suka shafi zargi kitsa juyin mulki a Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya kwatanta sulhun Amurka da Iran da ta'addancin ƴan bindiga da ke buƙatar sulhu a Najeriya.
Wasu sababbin bayanai na ci gaba da fitowa kan dalilin da ya sa Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sallami ministan kudi, Wale Edun tare da maye gurbinsa nan take.
Rundunar sojin saman Najeriya (NAF) ta fadi irin horon da dakarun sojojin Najeriya ke samu a wata makarantar sojojin sama a jihar Ohio da ke kasar Amurka.
Tsohon ministan kudi, Wale Edun, ya nuna godiya ga Bola Ahmed Tinubu bayan cire shi daga mukami, yana mai bayyana hidimar da ya yi a matsayin abin alfahari.
A labarin nan, za s ji cewa gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya bayyana yadda ƴan ta'adda suka karfin mai wa jami'an sojoji hare-hare.
Labarai
Samu kari