'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun farmaki wani sansanin sojoji tare da yin kisa.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun farmaki wani sansanin sojoji tare da yin kisa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya kai karar hukumar ICPC gaban kotu, yana kalubalantar samamen da ta kai gidansa a birnin Abuja.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta cafke wani fasto a jihar Rivers kan zargin shirin raba Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo, da duniya.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Ribas ta tbbatar da mutuwar mutum shida yan gida daya bayan sun kwanta barci a gida, ana zargin hayakin janareta ya kashe su.
Peter Obi ya tambayi inda Shugaba Tinubu yake, inda ya soki yadda shugaban kasar ya kwashe kwanaki 196 a waje yayin da Najeriya ke fuskantar talauci da rashin tsaro.
Wasu yan bindiga sun hallaka mutum 2 tare da sace wasu da dama a harin da suka kai kan yan gidan biki a yankin karamar hukumar Kankara ta jihar Katsina.
An garkame matashi Abubakar Salim Musa, matashi mai sukar Tinubu a gidan yarin Keffi, laamarin da ya janyo raddi daga Atiku Abubakar da Amnesty International.
An tabbatar da rasuwar Sarkin Badagary da je jihar Legas, Mai Martaba De Wheno Aholu Menu-Toyi I, Akran na Badagry, ya rasu yana da shekaru 90 a duniya.
Wasu daga cikin shaidun gwamnatin Kano a shari'ar da ake tuhumar Abdullahi Ganduje da mallaka wa kansa hannun jarin gwamnati sun fara fuskantar barazana.
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya fito ya yi bayanai kan binciken da ake yi wa tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami. Ya ce ya gaji binciken ne.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta kaddamar da kyamarorin CCTV da aka kafa a kan dagar Third Mailand da ke Legas da aka kashe wa Naira biliyan 40.
Labarai
Samu kari