Aliko Dangote ya ce ba ya son a ƙara kiran sa attajirin da ya fi kowa arziki a Afirka, yana son a san shi a matsayin wanda ke samar da arziki ga wasu.
Aliko Dangote ya ce ba ya son a ƙara kiran sa attajirin da ya fi kowa arziki a Afirka, yana son a san shi a matsayin wanda ke samar da arziki ga wasu.
Sufeto Janar na 'Yan Sanda, Olatunji Disu, ya amince da sauya kwamishinonin 'yan sanda a jihohi takwas da muhimman sassa domin ƙarfafa ayyukan tsaro a Najeriya.
Hukumar RMAFC ta ce Najeriya ta kashe tiriliyan ₦1.16 kan tallafin fetur a 2021, yayin da Majalisar Dattawa ke binciken rahotannin harkokin mai da iskar gas.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya shawarci ma'aurata 1,500 da ke shirin yin auren gata na 2026 da su gina zamansu kan amana, haƙuri da tsoron Allah.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC ta yi mamakin yadda shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya samu hurumin tsoma baki a cikin binciken da EFCC ne yi a Osun.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da ɗaukar malamai 3,252 na PTA aiki a gwamnatin tarayya domin rage ƙarancin malamai da inganta ilimi a Kwalejojin Haɗin Kai.
ICPC ta gano wasu hukumomin gwamnati biyu na bogi yayin binciken PFIPC, inda ta ce shugaban hukumar ta bogi ya yi amfani da takardun bogi wajen gudanar da ayyukansa.
Gwamna Ademola Adeleke ya kai EFCC ƙara kan daskarar da asusun Osun, yana neman diyyar Naira biliyan biyu da umarnin kotu na cire takunkumin da aka sanya.
Fitaccen malamin addini, Chukwuemeka Odumeje, ya soki gwamnatin Bola Tinubu, yana mai kira ga 'yan Najeriya su yi amfani da zaɓen 2027 wajen sauya shugabanni.
ICPC ta ce PFIPC ba hukuma ba ce, ta gano takardun naɗin shugaban ta na bogi ne, tare da ba Shugaba Bola Tinubu rahoton bincike kan zargin damfara.
Labarai
Samu kari