Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, ya yi magana kan yawaitar hare-haren sace dalibai a wasu jihohin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnonin wasu jihohi a Arewacin Najeriya sun yi umarni da a rufe makarantu domin kare su daga yiwuwar fadawa hannun ƴam ta'adda.
Majalisar dinkin duniya ta yi Allah wadai kan sace daliban da 'yan bindiga suka yi a jihar Neja. Ta bukaci a gaggauta kokarin tabbatar da cewa an kubutar da su.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi kira da babbar murya ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bayan ya fasa tafiyar da ya shirya yi zuwa Afrika ta Kudu.
Rundunar 'yan sandan jihar Kebbi ta gargadi masu shirya zanga zanga kan sace dalibai a GGCSS Maga a jihar Kebbi. Ta ce hakan zai dagula kokarin ceto daliban.
Gwamnatin jihar Kebbi karkaahin jagorancin, Gwamna Nasir Idris, ta yi zargin cewa an janye dakarun sojoji kafin 'yan bindiga su sace dalibai zuwa daji.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai tashi da kansa ya je Amurka domin ganawa da Donald Trump kan zargin kisan kiristoci a Najeriya.
Masani a fannin tsaro, Audu Bulama Bukarti ya bayyana hanyoyi biyar da gwamnatin Najeriya karkashin shugaba Bola Ahmed Tinubu za ta bi wajen magance rashin tsaro.
A ranar Alhamis aka hango shugaban 'yan ta'addan IPOB, Nnamdi Kanu yana rusa kuka a kotu. 'Yan Najeriya sun bayyana ra'ayoyi game da kukan da Kanu ya yi.
Labarai
Samu kari