Aliko Dangote ya ce ba ya son a ƙara kiran sa attajirin da ya fi kowa arziki a Afirka, yana son a san shi a matsayin wanda ke samar da arziki ga wasu.
Aliko Dangote ya ce ba ya son a ƙara kiran sa attajirin da ya fi kowa arziki a Afirka, yana son a san shi a matsayin wanda ke samar da arziki ga wasu.
Shahararren dan Tiktok, VeryDarkMan ya bayyana sharuddan da ya ce dole a cika kafin ya amsa gayyatar 'yan sanda kan zarge-zargen da ya yi wa AIG Moshood Jimoh.
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya fara hutun mako biyu na farko tun bayan hawansa mulki domin yin nazari da ƙara ƙwarewa kafin komawa bakin aiki.
Sanatocin yankin Arewa sun yabawa Tinubu da hukumomin tsaro bayan kubutar da mutanen Woro, tare da kira ga jama'a su ci gaba da ba da sahihan bayanai.
Ministan Kuɗi, Taiwo Oyedele, ya bayyana dalilin da ya sa 'yan Najeriya ba su fara jin cikakken tasirin sauye-sauyen tattalin arzikin gwamnatin Bola Tinubu ba.
Shugaba Bola Tinubu ya kira Gwamna Ademola Adeleke tare da tabbatar masa cewa ya umarci EFCC ta janye umarnin kotu na daskarar da asusun gwamnatin Osun.
Bincike ya nuna cewa wani dillalin motoci ya shaida wa masu bincike yadda ake zargin Kanal Mohammed Ma’aji ya sayi motoci shida kan N65m yayin shirin juyin mulki.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin matafiya a da suka bi ta hanyar jihar Neja sun shiga gagari bayan yan bindiga sun tare masu hanya tare da bude wuta.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci EFCC ta janye umarnin kotun da ya ba ta damar rufe asusun gwamnatin Osun, yana mai cewa lokacin da aka ɗauki matakin bai dace ba.
Gwamnan Kwara AbdulRahman AbdulRazaq ya bai wa Babban Limamin Ilorin, wasu limamai da Majalisar Malamai motoci hudu, yayin da Sarkin Ilorin ya yabawa matakin.
Labarai
Samu kari