Aliko Dangote ya ce ba ya son a ƙara kiran sa attajirin da ya fi kowa arziki a Afirka, yana son a san shi a matsayin wanda ke samar da arziki ga wasu.
Aliko Dangote ya ce ba ya son a ƙara kiran sa attajirin da ya fi kowa arziki a Afirka, yana son a san shi a matsayin wanda ke samar da arziki ga wasu.
A labarin nan, za a ji hadimin shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana wuraren da ake zuba kudin kasar nan, musamman basussukan da aka karbo a kasashen waje.
Hukumar ICPC ta bayyana cewa Fadar Shugaban Kasa ba ta nada Adeniyi Adeyemi ba kuma ba ta kirkiri PFIPC ba. Hukumar ta ce takardar nadinsa jabu ce.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ce yana son a tuna da shi saboda sauya jihar, karfafa hadin kai, bunkasa masana’antu da fitar da Nasarawa daga mawuyacin hali.
Atiku Abubakar ya kalubalanci Shugaba Bola Tinubu da ya umarci ICPC ta saki Nasir El-Rufai, yana mai cewa shugaban ya nuna yana da ikon ba hukumomi umarni.
Matatar Dangote ta zama babbar mai samar da man jiragen sama ga Turai karo na biyu a jere, inda ta zarce Amurka bayan fitar da tan sama da 400,000 a watan Yuli.
Sojoji sun hana arangama tsakanin ƴan ƙabilar Fulani da Mwaghavul a karamar hukumar Mangu, Plateau, bayan musayar wuta kusa da kauyukan Gaude da Aloghom.
Kalaman Peter Gregory Obi cewa ya kai ziyara dukkan makarantun sakandaren Anambra sun jawo muhawara a kafafen sada zumunta, inda wasu suka goyi bayansa.
Sheikh Isa Ali Pantami ya ce Gombe na bukatar mayar da hankali kan inganta rayuwar al’umma ta hanyar ilimi, kula da malamai da ƙarfafa mata domin gina ɗan Adam.
Kungiyoyin NLC da TUC sun bukaci gwamnatin tarayya ta kara mafi karancin albashin ma’aikata zuwa N500,000, yayin da wa’adin karin N70,000 ya kare a watan Yuli.
Labarai
Samu kari