'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun farmaki wani sansanin sojoji tare da yin kisa.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun farmaki wani sansanin sojoji tare da yin kisa.
A labarin nan, za a ji cewa wasu manyan matsaloli sun fara yi wa ƴan ta'adda a jihohin Neja da Zamfara dabaibayi, suna kwance ba magani ballantana su nemi lafiya.
Uwargidan tsohon gwamnan farar hula na farko a Jihar Ogun, Hajiya Lucia Onabanjo, ta rasu tana da shekaru 100 lamarin da ya jawo jimami a tsakanin al'umma.
Bankunan Najeriya 20 sun cika sharudan CBN na kara mallakar hannun jari zuwa Naira biliyan 500. UBA, Jaiz, Access, Taj Bank sun cika sharudan CBN.
Gwamnatin Saudiyya ta ja kunnen Najeriya kan illar watsi da marayu da yara marasa galisu, ta ce hakan zai iya zama babbar barazana ga tsaron kasa.
Tsohon Gwamnan Sokoto, Sanata Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana goyon bayansa ga saka idon ƙasashen waje a zaɓen 2027 domin tabbatar da sahihancin sa.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Benue. 'Yan bindiga sun hallaka wasu matafiya da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba bayan sun farmake su.
Shugaban ƙaramar hukumar Badagry, Babatunde Hunpe, ya ayyana kwanaki 7 na jimami bayan rasuwar Akran Aholu Menu Toyi I, mai cike da tarihi a Badagry.
Dan gwagwarmaya kuma lauya mai rajin kare hakkin dan adam, Deji Adeyanju, ya ragargaji 'yan adawa kan maganganun da suke yi dangane da shari'ar Abubakar Malami.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya mika sakon ta'aziyya bisa raauwar Sarkin Badagry, ya bukaci yan Najeriya su yi koyi da halayen marigayin nagari.
Jami'an Amotekun da me sintiri a jihar Ondo sun tabbatar da kama wata mota dauke da Hausawa 38 inda suka jami'an suka ce ba su gamsu da yadda aka gan su ba.
Labarai
Samu kari