Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Kungiyar tsofaffin 'yan majalisar dokokin jihar Kano ta nada Sanata Barau Jibrin matsayin uban kungiya. Barau Jibrin ya ce zai cigaba da aiki domin kawo cigaba.
Ana fargabar mutane da dama sun mutu yayin da wasu suka makale a lokacin da wani gini mai hawa 3 ya ruguje a Legas. An ce ana ci gaba da aikin ceto mutane.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya bayyana cewa za a yanke hukuncin kisa ga duk wani mai garkuwa da mutane da aka samu da aikata laifin a jihar.
Kungiyar matasan Arewa ta zargi Shugaba Tinubu da karya doka da raina mataimakinsa, Shettima, ta kuma bukaci a mutunta tsarin mulki da adalci a shugabanci.
Ana fargabar cewa Fulani makiyaya sun kai hari a garin Gbagir, jihar Benue da safiyar Juma’a, sun kashe Kiristoci 10, sun jikkata 25, yayin da gwamnati ta yi martani
Cif Olusegun Obasanjo da Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar sun bukaci 'yan Najeriya su rika ayyukan alheri domin samun lada daga Allah yayin shirin gyaran masallaci.
Wata kungiyar ta'addanc da ake kira Mahmuda ta bulla a Arewa ta Tsakiya. 'Yan ta'addan sun fara kai hare hare da sanya haraji a yankunan Kwara da Neja.
Baɓban kuda a NNPP, Buba Galadima ya bayyana yadda tsohon shƴgaban kasan Najeriya, Muhammadu Buhari, ya yi silar ficewarsa daga jam'iyyar APC mai mulki.
Fadar shugaban kasa ta ce ba wanda ya hana mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima shiga fadar Aso Villa. Ta ce labarin ba shi da asali bare tushe.
Labarai
Samu kari