Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa rundunar dojoji sun yi kwanton bauna inda suka hallaka Ibrahim Kaboni da wasu ‘yan bindiga takwas a garin Tsafe da ke Zamfara.
Wasu mutane dauke da manyan makamai sun kutsa kasuwar garin Faruruwa da ke karamar hukumar Shanono, inda suka hallaka wasu, tare da garkuwa da mutane.
Gwamnatin jihar Kaduna ta kama wani mahaifi da kishiya kan daure dansu mai shekaru 7 bisa zargin daukar biskit a shagon mahaifin. An yanke kafafun yaron.
Mataimakin shugaban kasa, Shettima ya kaddamar da kwamitin kirkire-kirkire domin rage shigo da kaya da 50%, da gina tattalin arziki mai dogaro da fasaha a Najeriya.
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta karyata raɗe-raɗin da ke yawo cewa motar ayarin matar shugaban kasa ta kaɗe wata yarinya har ta mutu a jihar Ondo.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da rasuwar mai taimakawa Gwamna Abba Kabir Yusuf a bangaren matasa, Hon. Abdullahi Salisu Furfura a jihar Kano.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi nade-nade masu yawa a gwamnatinsa tun bayan hawansa kan karagar mulki. Waau suna zarginsa da nuna bangaranci a rabon mukamai.
Sanata Natasha Akpoti ta ce an kai hari gidansu ne a lokacin da dan uwanta ya kai wata ziyara. Mutanen gari da jami'an NSCDC sun hadu sun kori maharan.
Wasu kungiyoyin fararen hula da 'yan ƙasa masu kishin ƙasa sun bukaci a binciki tsohon shugaban NNPCL, Mele Kyari, kan kashe $1.5bn a matatar Port Harcourt a Rivers.
Labarai
Samu kari