A labarin nan, za a ji gidajen man da matatar Dangote ta amince ta yi kasuwanci da su, inda za su rika daukar man fetur a kan N774 a kan kowace lita.
A labarin nan, za a ji gidajen man da matatar Dangote ta amince ta yi kasuwanci da su, inda za su rika daukar man fetur a kan N774 a kan kowace lita.
Sakataren gwamnatin tarayya, George Akume ya bayyana cewa 'yan kasashen waje ne suke kai hare hare a Najeriya galibi. Ya ce bakin haure ne ke kai hare hare.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan tsagerun 'yan bindiga yayin wani artabu da suka yi a jihar Kaduna. Sojojin sun kwato kayayyaki a hannunsu.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya bayyana tsare-tsaren da suka yi na birne mataimakinsa, Mr Lawrence Ewhrudjakpo, wanda ya rasu a watan Disamba, 2025.
Shugaban kwamitin gyaran haraji na Shugaba Tinubu, Taiwo Oyedele ya ce duk da an samu sauye sauye, hakan b azai ragi sababbin dokokin haraji da komai ba.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi alkawarin cicciba rayuwar matasa akalla 50,000 a cikin wani tsari na sama masu abik dogaro da Kai.
Wasu daga cikin 'yan majalisar dokokin jihar Rivers sun janye daga shirin tsige Gwamna Siminalayi Fubara. Sun bayyana dalilin da ya sanya suka yi hakan.
Fitaccen dan jarida a Najeriya kuma daya daga cikin wadanda suka kafa jaridar Newswatch, Yakubu Mohammed ya rasu bayan fama da doguwar jinya a jihar Legas.
JAMB za ta fara sayar da fom din jarabwar UTME 2026; yayin da kuɗin rajista ya kai ₦7,200, kuma an sanya ranar 16 ga Afrilu, 2026 domin fara jarrabawar ga ɗalibai.
Shugabannin al'umma a Sokoto Gabas na ƙorafi kan barazanar hare-hare daga Bello Turji, suna neman gaggawar taimako daga gwamnati bayan tserewar mazauna ƙauyuka.
Shugaban kwamitin shugaban kasa kan gyaran haraji, Taiwo Oeyedele ya bayyana halin da rayuwarsa ta shiga kan kokarinsa na ganin an gyara tsarin haraji.
Labarai
Samu kari