Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Bangaren gwamnatin tarayya na ci gaba da gabatar da shaidu a shari'ar da ake tuhumar Malam Nasir El-Rufai da kutse a wayar NSA Nuhu Ribdu a kotun tarayya.
Aƙalla mutane uku da ake zargi da hannu a kisan basarake a Langtang North da ke Plateau State sun mutu bayan fusatattun matasa sun kama su tare da kona su da wuta.
Jami'an rundunar sojin Najeirya sun kama wani mutumi da ake zargin dan leken asirin kungiyar ta'addancin Boko Haram ne a filin jirgin sama a jihar Yobe.
A labarin nan, za a ji cewa babban lauya a Femi Falana ya bayyana cewa an karya doka a shari'ar da gwamnati ke yi da sojojin da suka shirya kifar da Tinubu.
Ministan lantarki, Bayo Adelabu, ya yi murabus daga gwamnatin shugaban kasa Bola Ahned Tinubu. Ministan ya yi murabus ne duk da Shugaba Tinubu bai so hakan ba.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana dalilin da ya sa ake samun mabarata a Arewa.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa, NNPCL ya ankarar da jama'a kan wata damfara da aka shirya da sunan sayar da wasu daga cikin kayan matatun Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
'Yan fashin teku sun sace jirgin man fetur Honour 25 dauke da ganga 18,500 da ma'aikata 17 a gabar tekun Somaliya, lamarin da ka iya kara farashin mai.
Taiwo Oyedele ya kama aiki a matsayin Ministan Kuɗi da Tattalin Arziƙi yau 24 ga Afrilu, 2026, inda ya zayyana hanyoyin sauƙaƙa haraji da haɓaka tattalin arziƙi.
Labarai
Samu kari