Rundunar ’yan sandan Ondo ta kama wanda ake zargi da hada maganin gargajiya da ake kyautata zaton yana da alaƙa da mutuwar mutanen kauyukan ƙaramar hukumar Odigbo.
Rundunar ’yan sandan Ondo ta kama wanda ake zargi da hada maganin gargajiya da ake kyautata zaton yana da alaƙa da mutuwar mutanen kauyukan ƙaramar hukumar Odigbo.
Aliko Dangote ya ce ba ya son a ƙara kiran sa attajirin da ya fi kowa arziki a Afirka, yana son a san shi a matsayin wanda ke samar da arziki ga wasu.
Gwamnatin Kano ta kashe sama da Naira biliyan 1.5 wajen shirin Auren Gata na 2026, inda ma’aurata 1,500 suka samu tallafin aure da na fara rayuwar gida.
Rundunar ’yan sandan jihar Osun ta kama Kwamishinan Muhalli da Tsaftar Muhalli na jihar, Mayowa Adejoorin, bisa zargin da ya shafi harbe-harbe da ya faru.
Wata da aka ceto a Kwara ta bayyana yadda kusan yara 13 suka mutu a hannun masu garkuwa, bayan mutane 163 sun shafe watanni shida cikin ƙangin ’yan bindiga
Ana zargin Bola Tinubu ya faɗaɗa Sojojin Najeriya daga rundunoni 8 zuwa 12 tare da shirin ɗaukar sojoji 28,000 saboda tsoron juyin mulki a ƙasar.
Segun Showunmi ya yaba wa Seyi Tinubu, yana bayyana shi a matsayin ɗa abin koyi saboda tawali’u, haɗa kan matasa da jajircewarsa wajen hidimar al'umma.
Kotun majistare da ke Kano ta bayar da umarnin tsare Maimuna Idris, mai shekaru 25, bisa zargin yanke mazakutar saurayinta bayan ta gano yana shirin auren wata mace.
Tsohuwar jarumar Nollywood Princess Chineke ta bayyana yadda ‘yan Kamaru da ta haɗu da su a coci suka ƙarfafa mata gwiwar shiga sojojin kasar Amurka.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose ya danganta karuwar yawan jama’a da rashin wutar lantarki, ya ce yana jawo mutane kusantar iyalansu da wuri.
Shugaba Bola Tinubu ya yi jimamin rasuwar babban limamim coci, Emmanuel Abiodun Alogbo, shugaban darikar Cherubim and Seraphim, tare da yabawa gudunmawarsa.
Labarai
Samu kari