Fadar shugaban kasa ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa Shugaba Tinubu ya sauya Femi Gbajabiala, ya nada sabon shugaban ma'aikatansa a Aso Villa.
Fadar shugaban kasa ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa Shugaba Tinubu ya sauya Femi Gbajabiala, ya nada sabon shugaban ma'aikatansa a Aso Villa.
A labarin nan, za a bi cewa wasu Katsinawa sun gaji da isar ƴan ta'adda, sun hana su kuɗin fansa, sannan sun yi garkuwa da iyalansu na yan kwanaki.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno ta musanta batun kai hari a makarantar Government Girls College. Sun bukaci jama'a su yi watsi da labarin kai harin.
'Yan majalisar wakilan Najeriya daga yankin Kudu maso Gabas sun bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi afuwa ga jagoran kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu.
Sojojin Najeriya sun kama wani babban mai garkuwa da mutane, Abubakar Bawa, a Wukari, yayin Operation Zafin Wuta da ke dakile aikace-aikacen miyagu a Taraba.
Gwamnonin Kudu maso Yamma sun ce lokacin kafa 'yan sandan jihohi ya yi yayin da suka kaddamar da sabon asusun tsaro domin yaki da 'yan ta'adda da masu laifuffuka.
An rufe makarantu da dama da ke a kan iyakar Abuja da jihar Niger saboda matsalar tsaro bayan sace dalibai a Niger da Kebbi. Malamai sun ce matakin na kariya ne.
Fadar shugaban kasa ta bayyana nasarorin da aka samu bayan tattaunawa da jami'an gwamnatin Amurka. Ta ce Amurka za ta hada kai da Najeriya kan rashin tsaro.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya bukaci dakarun sojoji su canja tsari kan yadda suke fuskantar matsalar rashin tsaro. Ya koka kan sace dalibai a jihar.
Iyalai sun tabbatar da raauwar tsohon hadimin gwamnan jihar Legas, Alhaji Lateef Jakande yana da shekaru 75 a duniya, za a sanar da lokacin jana'izarsa.
Labarai
Samu kari