Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
'Yan ta'adda sun saki bidiyon mazauna garin Woro 176 da suka sace a Kwara. A cikin bidiyon, an ga halin da mata da kananan yara suke ciki, yayin da suke neman dauki.
Gwamnatin jihar Jigawa ta kafa cibiyoyin ciyarwa kyauta 640 domin ba da abinci ga Musulmi a lokacin azumin Ramadan, tare da fatan inganta rayuwar talakawa.
Tsohon shugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci a bincike Malam Nasiru El-Rufai kan batan Dadiyata, ya ce zargin da ya masa ba shi da tushe.
Salihu Tanko Yakasai ya magantu kan tasirin tikitin hadin gwiwar Goodluck Jonathan da Rabiu Kwankwaso a Najeriya da kuma tasirin Abba Kabir Yusuf a APC.
Farashin kayan abinci ya kara sauka sosai a kasuwannin jihar Taraba yayin da al'ummar Musulmi ke kara shirin wata Ramadan. Yan kasuwa sun yi korafi kan hakan.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya yi raga-raga da gwamnatin jam'iyyar APC mai mulki. Ya bayyana cewa shi ba barawo ba ne kamar ta.
Majalisar wakilai ta tarayya ta gayyaci duka mambobinta zuwa wani zaman gaggawa domin tattaunawa kan batutuwan da suka taso bayan sakin jadawalin zaben 2027.
Tsohon shugaban APC, Abdullahi Ganduje, ya kai ziyarar ta’aziyya ga Malam Ibrahim Shekarau, yana yabawa Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ci gaban Kano.
Wata babbar kotun tarayya da ke a birnin Abuja ta amince da bukatar da aka nema don bincikar takarardun karatun Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo.
Labarai
Samu kari