Rundunar ’yan sandan Ondo ta kama wanda ake zargi da hada maganin gargajiya da ake kyautata zaton yana da alaƙa da mutuwar mutanen kauyukan ƙaramar hukumar Odigbo.
Rundunar ’yan sandan Ondo ta kama wanda ake zargi da hada maganin gargajiya da ake kyautata zaton yana da alaƙa da mutuwar mutanen kauyukan ƙaramar hukumar Odigbo.
Aliko Dangote ya ce ba ya son a ƙara kiran sa attajirin da ya fi kowa arziki a Afirka, yana son a san shi a matsayin wanda ke samar da arziki ga wasu.
Ziyarar Wike ga Khalifa Sheikh Dahiru Bauchi a Abuja ta jawo ra'ayoyi daban-daban, yayin da wasu ke danganta lamarin da siyasa wasu kuma suka ce ba haka ba ne.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya bukaci sojoji su kawar da 'yan bindiga tare da tabbatar da tsaro domin manoma su koma gonakinsu cikin aminci.
Dakarun sojojin Najeriya sun kashe 'yan ta'adda 69, sun ceto mutane 363 da aka yi garkuwa da su, tare da kama mutum 49 da ake zargi cikin mako guda.
Atiku Abubakar ya nuna damuwa kan kudin da aka tura masa ba tare da izininsa ba, yayin da banki ya fara bincike kan asalin kudin da yadda aka samu bayanan asusunsa.
Majalisar Dattawa ta bayyana cewa an ware Abuja daga tsarin 'yan sandan jihohi saboda FCT ba ta da gwamna ko Majalisar Jiha kuma tana ƙarƙashin gwamnatin tarayya.
EFCC na fuskantar matsin lamba bayan daskarar da asusun gwamnatin Osun, yayin da jam'iyyun adawa suka buƙaci a cire Shugaban hukumar, Ola Olukoyede.
Najeriya ta yi Allah wadai da harin Houthi kan fararen hula a Saudiyya, ta buƙaci kamun kai da ƙara ƙoƙarin diflomasiyya domin kawo ƙarshen rikicin.
Gwamnatin Jigawa ta amince da mayar wa kowane maniyyacin jihar N53,853 daga cikin kuɗaɗen da suka yi saura bayan gudanar da aikin Hajjin shekarar 2026.
Gwamnatin Bauchi ta ayyana barkewar cutar kwalara bayan tabbatar da kamuwa da cutar, inda aka samu mutane 398 da ake zargi da ita da kuma mutuwar 16.
Labarai
Samu kari