Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Malamin coci, Sam Olu-Alo, ya goyi bayan gudanar da zaɓen 2027 a lokacin azumi, yana mai cewa hakan zai rage magudin zaɓe da ƙarfafa gaskiya a Najeriya.
Wasu daga cikin yan Majalisar wakilai da ba su goyon bayan canza gyaran da suka yi wa dokar zabe sun dauki zafi a zaman ranar Talata, sun fice daga zauren Majalisa.
Majalisar wakilan Najeriya ta amince da kwakwarimar da aka yi wa dokar zabe ta shekarar 2026. Ta amince da abin da majalisar dattawa ta amince da shi a dokar.
Gwamna Abba Yusuf ya gode wa Tinubu da gwamnonin APC kan tallafin ₦8bn ga ƴan kasuwar Singer. Mataimakin Shugaban Ƙasa Shettima ya sanar da tallafin.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Dauda Lawal Dare na jihar Zamfara ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ba ta taba ba su tallafin da ake raba wa jihohi ba.
Rahotanni sun tabbatar da cewa jami'an ofishin NSA, sojoji da dakarun DSS sun yi nasarar hallaka Kachalla Kabiru da wasu kwamandojinsa a jihar Kogi.
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta kama wani mahaifi da ya daure wani dan shi tsawon shekara 17. Ya rame kamar kwarangwal, an same shi tsirara a daki.
Sanata Kawu Sumaila ya roki jama'a su guji martani ga Alhassan Ado Doguwa, yana bayyana cewa halin da yake ciki yana bukatar addu'a da goyon baya.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya amince a biya ma'aikata da 'yan fansho hakkokinsu na watan Fabrairun 2026. Amincewar na zuwa ne ana shirin fara azumi.
Labarai
Samu kari