Sakataren gwamnatin tarayya, George Akume ya bayyana cewa 'yan kasashen waje ne suke kai hare hare a Najeriya galibi. Ya ce bakin haure ne ke kai hare hare.
Sakataren gwamnatin tarayya, George Akume ya bayyana cewa 'yan kasashen waje ne suke kai hare hare a Najeriya galibi. Ya ce bakin haure ne ke kai hare hare.
Jami’an hukumar SS sun kashe matashi da makami a Mar-a-Lago na Trump. An harbe shi bayan ya shigo harabar yayin da Trump yana Washington a lokacin.
Dan ta'adda, Bello Turji ya fitar da barazana ga mutanen da ke zaune a kauyukan Katsina, lamarin da ya tilasta wa jama'ar kauyukan gudun hijira zuwa Nijar.
Babban jami'in kula da walwala na tafiyar Kwankwasiyya, Saddam Sani Umar, ya bayyana cewa sauya shekar Gwamna Abba Kabir zuwa APC ba za ta jawo asara a Kwankwaso ba.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai farmaki kan 'yan ta'addan ISWAP da suka yi yunkurin kai musu hari a Borno. An saki bama-bamai kan 'yan ta'addan suna shirin guduwa.
Masarautar Saudiyya ta tabbatar da cewa an kwantar da Sarki Salman a wani asibiti na musamman a birnin Riyadh, ta ce za a yi masa wasu gwaje-gwajen lafiya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya aika sakon ta'aziyya biA rasuwar Imam Abubakar, babbam malamin da ya ceci kiristoci a fadin addinin jihar Filato.
Yan bindiga sun kashe yan sanda 2 tare da ƙona motar sintiri a Enugu; CP Giwa ya ba da umarnin cafke maharan dake da raunukan harsashi a jikinsu.
ALGON reshen Abia ta wanke Gwamna Alex Otti kan zargin karkatar da kuɗaɗen ƙananan hukumomi; shugabannin sun yaba da gina hanyoyi da biyan albashi a jihar.
WikkiTimes ta ƙaddamar da shirin "Anas Aremeyaw Anas AI Fellowship" don horar da 'yan jaridar Arewa kan binciken hakar ma'adanai da fasahar AI a Janairu 2026.
Babbar kotun jihar Rivers mai zama a Fatakwal ta umarci babban alkalin jihar da kada ya karbi takarda ko bin umarnin Majalisa game da tsige Gwamna Siminalayi Fubara.
Labarai
Samu kari