Sarkin Musulmi, mai alfarma Muhammad Sa’ad Abubakar ya bukaci ’yan Najeriya su tantance alkawuran ’yan siyasa da kyau kafin kada ƙuri’a a zaɓen 2027.
Sarkin Musulmi, mai alfarma Muhammad Sa’ad Abubakar ya bukaci ’yan Najeriya su tantance alkawuran ’yan siyasa da kyau kafin kada ƙuri’a a zaɓen 2027.
’Yan bindiga sun sace limaman Juma’a 6 a Zamfara, an fadi sunayensu yayin da jami’an tsaro ke ci gaba da neman su bayan sa’o’i 48 ba ji ta bakin 'yan bindiga ba.
Tarayyar Turai ta musanta rahotannin cewa ta ƙi gayyatar INEC na sanya ido kan zaɓen shekarar 2027, tana mai cewa za ta tura ƙwararrun masu sa ido.
Gwamnatin jihar Gombe ta fara shirin sake gina Fadar Sarkin Gombe domin kare tarihi da al'adu, ƙarfafa martabar masarautar da tallafa wa zaman lafiya.
Zanga-zangar NLC ta dakatar da zirga-zirgar jirage a Legas, inda fasinjojin Air Peace suka makale yayin da ake bukatar ma’aikatan kamfanin su shiga kungiyar kwadago
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan kasar nan ta tabbatar da adadin jami'anta da suka rasu a arangama da aka yi inda aka kashe yan ta'adda a Kebbi.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi martani ga kalaman Sheikh Jingir bayan ya kausasa harshe a wani taro da ka yi a jihar Kano.
Dakarun sojojin Najeriya sun kama kwamandan masu garkuwa da mutane a Enugu tare da kwato AK-47 guda huɗu, magazin bakwai da harsasai 133 a wani daji.
Solomon Dalung ya yi wa Sani Yahaya Jingir raddi, ya fada masa tikitin Musulmi da Musulmi bai nufin iyalin Musulmai za su ci, su koshi ko su samu tsaro.
Ayarin mataimakin gwamnan jihar Cross River Peter Odey ya yi hatsari a hanyar Ikom-Calabar, yayin da aka ce wasu mambobin ayarin sun samu raunuka.
A labarin nan za a ji gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da karawa ma'aikatan jami'o'in jihar albashi wanda ya daidaita su da tsarin biyan albashin gwamnatin tarayya.
Labarai
Samu kari