A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris Kauran Gwandu ya bada shawara ga daliban da 'yan bindiga suka saki. Ya ce musu su dauki lamarin a wani kalubale na rayuwa.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin daukar sababbin yan aanda da sojoji, ya kakaba dokar ta baci kan matsalar tsaro a kasar nan.
Tinubu ya nada mutane 3 matsayin jakadun Najeriya a kasashen uku. Ana ganin nadin ya da ce saboda sun san makamar aiki, musamman a bangaren tsaro da diflomasiyya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada tsohon shugaban hukumar leken asiri ta kasa (NIA), Ayo Oke, a matsayin Jakada. Ya taba shiga badakalar kudi a baya.
Yan Majalisar wakilai sun fara fuskantar barazana daga yan bindiga bayan shugaban kasa ya ba da umarnin janye yan sanda masu gadi, in ji Idris Ahmed Wase.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta soki gwamnatin Shugaba Bola Tinubu kan rashin tsaro. Ta bayyana cewa gwamnati ba ta gayawa 'yan Najeriya gaskiya.
Sanatoci sun kai ruwa rana kan matsalar tsaron da ke kara ta'azzara a wasu sassan Najeriya, wasu sun bukaci a yi dokar hukuncin kisa kan masu garkuwa.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da ware N50bn na shirin inganta samar da abinci domin sauya tsarin iri a Najeriya tare da inganta tattalin arzikin kasa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada jakadu wadanda za su rika wakiltar Najeriya a kasashen waje. Hakan na zuwa ne bayan ya kwashe fiye da shekara biyu a mulki.
Labarai
Samu kari