Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Wasu mahara sun kai hari kan bayin Allah a jihar Plateau. Miyagun maharan sun hallaka mutum hudu ciki har da wani jariri mai watanni 9 a duniya a yayin harin.
A labarin nan, za a ji cewa jama'a , musamman masu ƙananan sana'o'i sun fara kuka bayan aikin da TCN ke yi ya jawo masu matsalar wutar lantarki na tsawon kwanaki.
Ana fargabar sace Imam Sulaiman Idris da ke zama limamin Juma'a a karamar hukumar Maradun. An sace limamin ne yana aiki a cikin gonarsa a zamfara.
Wasu daga cikin jihohin Najeriya sun ba da tallafi ga Alhazansu da ke kasa mai tsarki. An ba da tallafin ne domin saukakawa Alhazan yayin gudanar da aikin Hajji.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa rundunar sojojin OPFY sun hallaka shahararren shugaban 'yan ta'adda da abokansa a wani harin kwanton bauna da suka kai a Zamfara.
Wani malami a jami'ar Sule Lamido da ke Kafin Hausa a jihar Jigawa, Dr Zaidu Jibril ya lashe kyautar fassara ta duniya ta Sarki Abdallah bin Abdulaziz a Saudiyya
Gwamnatin Bola Tinubu ta rasa wasu manyan jami'ai a shekara biyu da hawa mulkin Najeriya. Ajuri Ngelale, Hakeem Baba Ahmed da Aliyu Audu sun yi murabus.
Dogarin tsohon shugaban kasa Sani Abacha, Manjo Hamza Al Mustapha ya yi bayani kan yadda aka samu gawar Abacha da rusa zaben Abiola a mulkin IBB.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauya tsarin da saba na jawabi ga ƴan kasa a ranar dimokuraɗiyya, ya ce zai isar ɗa saƙonsa gaba ɗaya daga Majalisar Tarayya.
Labarai
Samu kari