Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
ACF ta bayyana cewa Arewa za ta mara wa 'yan takarar da za su tsaya a zaben 2027 baya ne kawai idan suna da aniyar kare da inganta muradun yankin.
Ahmad Isa na Brekete Family ya bayyanawa duniya cewa yana cikin koshin lafiya kan rade radin kama shi. Ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu kan saka sola a Villa.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), Ola Olukoyede, ya yi magana kan binciken tsohon gwamnan jihar Delta, Sanata Ifeanyi Okowa.
Mai ba gwamnan Delta shawara kan harkokin kungiyoyin fararen hula da matasa, Harrison Gwamnishu ya yi murabus kan karuwar matsalar tsaro a jihar.
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da cewa an samu tashin gobara a barikin sojoji da ke Giwa saboda tsananin zafi. Lamarin ya jawo tashin boma bomai a barikin.
Shugabannin kungiyar daliban Arewacin Najeriya a jihohi 19 sun ziyarci Atiku Abubakar a gidansa da ke Abuja. Atiku ya ce zai yi aiki tare da matasa wajen gina kasa.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa (INEC) na neman a gyara tsarin zaɓe na ƙasa domin cire wa shugaban kasa ikon naɗa kwamishinonin zaɓe na jihohi (RECs).
Majiyoyi sun tabbatar da cewa kotun Majistare a jihar Ogun ta yanke wa mawaki "Portable" hukuncin daurin wata uku a gidan yari bisa laifin cin zarafin dan sanda.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Mai Martaba Sarki Muhammadu Sanusi II ya naɗa Alh. Bashir Yusuf Madaki a matsayin Sabon Dagacin Garin Kenfawa.
Labarai
Samu kari