Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yabawa Ministan Abuja, Nyesom Wike, kan rawar da ya taka a nasarar APC a zaben kananan hukumomi shida da aka gudanar.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yabawa Ministan Abuja, Nyesom Wike, kan rawar da ya taka a nasarar APC a zaben kananan hukumomi shida da aka gudanar.
Mawakiyar Cardi B ta yaba wa Musulmai kan azumin Ramadan, tana bayyana musabbabin rashin karbar addinin. Maganganun nata sun jawo ce-ce-ku-ce a kafafen sada zumunta.
Majalisar dattawan Najeriya ta yabawa jami'an 'yan sanda kan namijin kokarin da suka yi wajen cafke mutanen da ake zargi da kisan matar aure da 'ya'yanta a Kano.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar gwamnatin tarayya na ba da sammanin kama Musa Kamarawa da waua mutum 4 kan alaka da Bello Turji.
An saki sunayen maz ada mata, wadanda ake zargin suna hannun masu garkuwa da mutane bayan farmakin da aka kai coci uku ranar Lahadi a jihar Kaduna.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Abuja ta bayar da beli ga kwamishinan kudi na jihar Bauchi a shari'ar da ake yi kan zargin daukar nauyin ta'addanci.
Harin bam na Boko Haram ya jawo asarar sojoji biyar a jihar Borno, yayin da sojojin ke ci gaba da farmakin kakkabe 'yan ta'adda a Arewa maso Gabas.
An gurfanar da malamin Musulunci, Sheikh Ibrahim Isa Makwarari a kotun Kano kan zargin karkatar da filayen gwamnati da na al'umma. Ana zargin shi da laifuffuka.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi wa jami'an tsaro na sojoji kwanton bauna a jihar Zamfara. An samu asarar rayuka bayan an gwabza fada tsakanin bangarorin biyu.
Harin 'yan bindiga a Zamfara ya jefa Shugaban Karamar Hukumar Tsafe da tawagarsa cikin fargaba, yayin da suke kan hanya don ceto mutane daga masu garkuwa.
Kungiyar Izala ta tura malamai tafsiri jihohin Najeriya da wasu kasashen duniya. Shugaban malaman kungiyar, Sheikh Sani Yahaya Jingir ne ya tura malaman.
Labarai
Samu kari