A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya bayyana cewa wasu mutane sun kai masa hari bayan shan ruwa a ranar 1 ga Ramadan 2026. Malamin ya yi karin bayani.
'Yan daba sun kai hari wajen taron jam'iyyar APC a jihar Ondo. An kashe mutane biyu tare harbin kanin shugaban jam'iyyar APC na jihar. 'Yan sanda sun yi bayani.
A labarin nan, za a ji Sanata Shehu Sani a bayyana cewa duk da akwai damuwar shigowar sojojin Amurka ƙasar, a maganar gaskiya ana buƙatar taimako kan yan ta'adda.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta sake zama kan shari'ar Sheikh Sani Khalifa Abdulkhadir Zaria, wanda ake zargin yana da hannu a shirin juyin mulki.
Gwamnatin jihar Zamfara ta ba jami'an tsaro motocin yaki masu sulke da jiragen yaki marasa matuka domin yakar 'yan bindiga. Ministan tsaro ya halarci taron.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya bukaci masu rufin asiri da du rika taimaakawa talakawa marasa galihu a wannan wata mai alfarama don samun lada.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya aika da sakon neman yafiya a wajen 'yan Najeriya. Shugaba Tinubu ya bukaci a yafe masa idan ya aikata ba daidai ba.
Hukumar DSS ta kama El-Rufai yau 18 ga Fabrairu, 2026, bayan EFCC ta sake shi. Ana zarginsa da leken asirin wayar NSA Nuhu Ribadu da aikata laifukan yanar gizo.
Al'ummar Musulmi sama da biliyan ɗaya sun fara azumin Ramadan, sai dai yawan awanni na raguwa a kasashe da yawa wasu rahotanni suna nuna bambancin awanni.
Labarai
Samu kari