Al’ummar Musulmin Najeriya a Ireland sun sanar da rasuwar Imam Abdul-Ganiy Adeleke Asubiaro, wanda ya taka rawa wajen ci gaban Musulunci a ƙasar.
Al’ummar Musulmin Najeriya a Ireland sun sanar da rasuwar Imam Abdul-Ganiy Adeleke Asubiaro, wanda ya taka rawa wajen ci gaban Musulunci a ƙasar.
Bayanai na ci gaba da kara fitowa kan abubuwan da suka kai ga mutuwar Ibrahim Khalil Dan Shagamu, wani mai sharhi a kafafen sada zumunta da aka yanka a Kano.
Mutane uku sun mutu, yayin da wani ya jikkata a arangama tsakanin makiyaya da matasan Mwaghavul a Mangu, Jihar Plateau, bayan sojoji sun shiga tsakani.
A labarin nan za a ji cewa Sanatocin Arewa sun mika bukatarsu ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da ta jihar Neja kan ambaliyar Shiroro da ke salwantar da rayuka.ss
A rahoton nan, za a ji 'yan bindiga sun kashe maigida da dan dan'uwansa a Sokoto, sannan suka yi garkuwa da diyarsa da surukarsa bayan sun kai hari gidansu.
Sunday Asefon ya jaddada kudirin gwamnatin Tinubu na inganta ilimi da samar da damarmaki ga matasan Najeriya, da bukatar su rungumi kirkire-kirkire da zaman lafiya.
A labarin nan za a ji shirin da gwamnatin jihar Sokoto ta ke na sayo babura akalla 1000 da za a bawa jami'ai da hukumomin tsaro domin yaki da yan bindiga.
Fadar Shugaban Kasa ta sanya karfe 5 na yammacin Alhamis, 13 ga Agusta, 2026, a matsayin wa’adin tura ra’ayoyi kan kudirin kafa ‘yan sandan jihohi.
Gwamnan Kebbi Nasir Idris ya amince da kafa sabon gunduma mai kauyuka takwas a Dandi tare da nada sabbin shugabannin gargajiya da za su yi jagoranci.
Har yanzu babu wani bayani a hukamance kan binciken da kwamitin Majalisar wakilai ya yi game da yadda aka ƙirkiro hukumar bogi ta PFIPC a gwamnatin tarayya.
Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Labarai
Samu kari