Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Malamin Musulunci, Sheikh Kabiru Gombe ya bayyana jimami kan rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi, inda ya tura sakon ta’aziyya ga al’ummar Musulmi da iyalansa.
Sanata Garba Maidoki mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawa ya bukaci gwamnati ta yi abin da ya dace kan 'yan bindiga. Ya ce an san inda suke.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa'a Abubakar III, ya yi ta'aziyyar rasuwar sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Dahiru Usman Bauchi.
Kungiyar Izala ta Najeriya karkashin jagorancin Sheikh Abdullahi Bala Lau ta yi alhinin rasuwar Shehun Tijjaniya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi yau Alhamis.
'Yan bindiga dauke da miyagun makamai sun bude wuta kan mai uwa da wabi a Abuja, inda suka yi garkuwa da mata shida da kuma wani yaro dan shekara 16.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da manyan makamai sun yi awon gaba da mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba bayan sun kai wani harin ta'addanci a Neja.
Karamin ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya karyata rahoton da ya ce ba za a yi nasarar tsaron Zamfara ba tare da shigarsa ba, yana karyata lamarin.
Kungiyar gwamnonin Arewa ta mika sakon ta'aziyya ga iyalai da almajirai da musulmi baki daya kan rasuwar Shehun Tijjaniyya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi.
Jagoran kungiyar Islamic Movement of Nigeria (IMN), Sheikh Ibrahim Zakzaky, ya yi alhinin rasuwar sanannen malamin addinin Musulunci Sheikh Dahiru Usman Bauchi.
Labarai
Samu kari