Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta karbi bayanai tare da amince wa da kudirin kafa rundunar yan sandan jihohi yayin da tsaro ke kara tabarbarewa.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta karbi bayanai tare da amince wa da kudirin kafa rundunar yan sandan jihohi yayin da tsaro ke kara tabarbarewa.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi magana kan belin da ICPC ta ba Nasir El-Rufa'i inda ya ce sharudan sun yi tsauri sosai kuma yana bukatar a masa adalci.
A labarin nan, za a ji Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya yi magana game da yadda Najeriya za ta ci gajiyar fasahar AI da taimakon jami'o'in da ke kasar.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
A labarin nan, za a ji cewa an samu karin adadi a cikin wadanda yan ta'adda suka sace daga cikin wata makaranta a jihar Kogi bayan fafatawa da jami'an tsaro.
Gwamnatin jihar Osun ta karyata cewa ta sauke Oba Joseph Oloyede daga sarauta saboda daure shi da gwamnatin Donald Trump kan zambar kudin Covid-!9.
Wakilan gwamnatin Jamus sun gana da Musulmi da Kirista a Najeriya kan matsalar tsaro. Thomas Rachel ya ziyarci wuraren da aka kai hari a jihar Benue.
Shugaban NLC, Joe Ajaero, ya ce albashin Naira miliyan daya ba shi da amfani muddin Naira ba ta da daraja, inda ya bukaci gwamnati ta magance hauhawar farashin kaya.
A labarin nan, za a ji kotu da ke zamanta a Jigawa ta umarci jami'an DSS da su dakatar da binciken da suke game da jami'inta da ake zargi ya sace budurwa a jihar.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin Najeriya karkashin kamfanin mai na NNPCL ta kara kudin danyen mai a kasuwar duniya saboda yakin Iran da Amurka.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Labarai
Samu kari