Farashin man fetur ya kai N1,430 a wasu gidajen mai a Abuja yayin da karin farashin Dangote da rikicin Mashigar Hormuz ke kara tsadar mai da sufuri.
Farashin man fetur ya kai N1,430 a wasu gidajen mai a Abuja yayin da karin farashin Dangote da rikicin Mashigar Hormuz ke kara tsadar mai da sufuri.
Bayanai na ci gaba da kara fitowa kan abubuwan da suka kai ga mutuwar Ibrahim Khalil Dan Shagamu, wani mai sharhi a kafafen sada zumunta da aka yanka a Kano.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari Unguwar Aminu a Bakori, Katsina, inda suka kashe mutane biyu, suka yi garkuwa da shida tare da jikkata wasu hudu.
A labarin nan za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Kwara ta samu gagarumar nasara bayan an bibiyi wadanda suka yi garkuwa da wasu a watan Yuli, 2026.
Jam'iyyar ADC ta bayyana cewa an shirya makircin kama tsohon gwamna kuma sakataren jam'iyyar na ƙasa, Rauf Aregbesola, dab da zaɓen gwamna ranar Asabar.
Za a ji Shugaban Najeriya ya kuma shan suka daga tsohon hadiminsa a Aso Rock. Hakeem Baba-Ahmed ya ce Bola Ahmed Tinubu shi ne shugaban kasa mafi muni.
A labarin nan za a ji cewa gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya ce gwamnatinsa za ta rike ma'aikata na tsawon watanni kafin FAAC ta tura mata kudi.
Atiku Abubakar ya gargadi hukumar zabe ta INEC da hukumomin tsaro kan amfani da karfin gwamnati wajen karkatar da zaben gwamnan jihar Osun na 2026.
Matar Sarkin Ringim, Hajiya Aisha Sayyadi Mahmud, ta rasu tana da shekaru 83 bayan gajeriyar rashin lafiya, lamarin da ya jefa masarautar cikin jimami.
Majalisar Sarkin Musulmi a jihar Sokoto ta ayyana Alhamis, 13 ga Agusta,na shekarar 2026 a matsayin ranar fara neman jinjirin watan Rabi’ul Awwal 1448AH.
Rundunar Sojojin Najeriya sun ceto akalla mutane 23, sun hallaka ’yan ta’adda 19, tare da kwato makamai a wasu samame da suka gudanar a sassan ƙasar.
Labarai
Samu kari