A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Kungiyar Izala a jihar Kaduna ta kira taron gaggawa a Zaria da Sabon Garin Zaria tare da kira a dakatar da tafsiri saboda rikicin masallaci da ya taso.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya yi bayani dalla-dalla bayan ya sanya hannu a dokar zabe. Ya ce za a ci gaba da yin zabe ta hanyar dangwala wa.
Hukumar alhazai, NAHCON, ta samu shugabanni guda shida tun bayan kafa ta, ciki har da Isma'il Abba Yusuf, bayan murabus din Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan.
Al’ummomin Egrangbene a Burutu, jihar Delta, sun sanar da rasuwar zababben sarki, Henry Ambakederemo Okrikpa, yana da shekaru 70 a duniya bayan jinya.
Gani Adams ya gargaɗi gwamnati kan shirin ƴan ta'adda na kai hari a Ira, Inaja da Aho a Kwara, bayan an tsinci wasiƙar barazana da miyagun suka ajiye a kasuwa.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya yi bayani game da karya azumi saboda tsananin wahala. Ya fadi me ake nufi da tsananin wahala a shari'a.
Fadar shugaban kasa ta tabbatar da cewa Shugaba Bola Tinubu ya yi magana da shugaban gwamnatin kasar Jamus, Friedrich Merz ta wayar tarho ranar Laraba.
A labarin nan, za a ji yadda wasu mahara masu alaka da IS suka tashi daga sansaninsu, suka yi dogon zagaye tare da kone sansanin sojoji a Borno wuta.
Rundunar yan sanda a jihar Enugu ta tabbatar da rasuwar fasinjoji 11 bayan wata babbar bishiya ta fado kansu bayan sun tsaya a karkashinta suna tafiya.
Labarai
Samu kari