Al’ummar Musulmin Najeriya a Ireland sun sanar da rasuwar Imam Abdul-Ganiy Adeleke Asubiaro, wanda ya taka rawa wajen ci gaban Musulunci a ƙasar.
Al’ummar Musulmin Najeriya a Ireland sun sanar da rasuwar Imam Abdul-Ganiy Adeleke Asubiaro, wanda ya taka rawa wajen ci gaban Musulunci a ƙasar.
Bayanai na ci gaba da kara fitowa kan abubuwan da suka kai ga mutuwar Ibrahim Khalil Dan Shagamu, wani mai sharhi a kafafen sada zumunta da aka yanka a Kano.
Wani masanin kiwon kaji daga Jihar Katsina, Abubakar Sadiq Abbas, ya ƙirƙiri sabon dandamali na fasaha mai amfani da azancin na'ura (AI) mai suna PoultryPro.
Hudubar Sheikh Sani Jingir ta fara aiki, ana samun masu zaben Bola Tinubu. Amina Aliyu Kwararre ta ce babu abin da zai hana ta zaben Bola Tinubu a 2027.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi alkawarin fitar da bayanai dalla-dalla game da rara da aka samu bayan cire tallafin fetur.
Femi Fani-Kayode ya bukaci Sultan da Shugaba Tinubu su gargadi Sheikh Sani Yahaya Jingir kan kalaman da ake danganta masa game da Kiristoci a Najeriya.
Sojojin Najeriya sun kara zafafa hare-hare kan ‘yan ta’adda a Katsina da Zamfara karkashin Operation CLEAN SWEEP IV domin tarwatsa kungiyoyin ta’addanci.
Rundunar Sojin Najeriya ta fara shirin aiki da sababbin rundunoni hudu bayan Tinubu ya amince da ƙara rundunonin daga takwas zuwa 12 domin ƙarfafa tsaro.
Gwamnatin LeSanwo-Olu ya buɗe cibiyar kayan amfanin gona a Agege domin rage asarar abinci, sauƙaƙa rarrabawa da ƙarfafa tsarin samar da abinci a Legas.
Fiye da shugabannin Musulmi da Kiristoci 50 sun rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya a Abuja domin ƙarfafa haɗin kai da zaman lafiya a Najeriya.
Firaministan Indiya Narendra Modi ya gayyaci Shugaba Bola Tinubu zuwa taron BRICS na Satumba 2026 a New Delhi, yayin da kasashen biyu ke kara karfafa hadin gwiwa.
Labarai
Samu kari