Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Kungiyoyin mata daga kabilu daban-daban a kasar wadanda ke da zama a jihar Ebonyi sun marawa Atiku Abubakar baya. Sun zargi gwamnatin tarayya karkashin APC da gaza cika alkawaran zaben da ta daukar ma yan Najeriya.
Wata shaida ta bayyana cewa Maryam Sanda, wacce ake zargi da kashe mijinta, Bilyaminu Bello, ta fada ma yan sanda cewa rikici da ya kaure tsakaninta da mijinta ya faru ne sanadiyar wasu hotunan tsaraicin wata mata a wayarsa.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito jami’in watsa labaru na Operation sharan daji, Manjo Clemente Abiade ne ya bayyana haka a ranar Laraba 23 ga watan Janairu a garin Sakkwato, inda yace Sojoji sun kashe yan bindiga guda hamsin da takwas.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP Lawan Gana Karasuwa, wani dan takarar kujerar Santa, Dr. Mairo Amshi da wasu magoya bayan jam’iyyar sun sauya sheka zuwa jam’iyyar All progressive Congress (APC) mai mulki a jihar Yobe.
Shugaba Muhammadu Buhari ya dira jihar Sokoto domin yakin neman zabensa karo na biyu. Jirgin shugaban kasa ya isa filin jirgin saman Sultan Abubakar ne misalin karfe 10:05. Manyan jami'an gwamnatin jihar Sokoto sun tarbi shugaba B
Wani jigon kasar, Khalifa Hassan Yusuf Galadiman Damaturu), wanda ya gaji Malam Aminu Kano a matsayin shugaban jam’iyyar Peoples redeemption Party (PRP), ya rasu. Dan marigayin, Yusuf Hassan Yusuf, ya tabbatar da mutuwar.
Jirgin shugaba Muhammadu Buhari ya tashi daga babban filin jirgin saman Nnamdi Azikwe Abuja zuwa jihar Sokoto da Kebbi domin cigaba da gudanar da yakin neman zaben shugabancin kasan jam'iyyar All Progressives Congress APC.
Kungiyar Miyetti Allah Kautal Hore Fulani ta bayyana cewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ba Bafulatani bane. Hakan martani ne ga ikirarin Atiku na cewa Buhari ba Bafulatanin usuli bane.
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya nesanta kan sa daga wani kalami da aka alakanta da shi na lissafa jami'an shugaba Buhari 30 da ke da laifin cin ha
Labarai
Samu kari