Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Kamar dai yadda karin maganar Hausawa ke cewa, Kallo ya koma sama wai da shurwa ta dauki dan tsako yayin da wata tsaleliyar budurwa ta haukace jim kadan bayan saurayin ta ya aje ta daga mota a jihar Delta dake a shiyyar kudu maso
Kotun lardi da ke da zama a babban birnin jihar, ta ki bayar da belin wanda ake zargin kasancewar laifin da ake zarginsa da aikata na da girman gaske. Sai dai, mahaifiyar yarinyar ta ce ba zata iya hakura ba har sai idan za a iya
Mun ji cewa Shugaban Alkalan Najeriya da Shugaba Buhari ya nada yayi magana a karon farko wajen kaddamar da masu lura da shari’a zabe a babban birnin tarayya Abuja. Tanko Muhammad ne aka nada bayan Walter Onnoghen.
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa Jirgin farko ya sauka a sabon tashar jirgin ruwa na Baro da ke Jihar Niger. A ranar Asabar 19 ga watan Janairu ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da fara aikin tashar.
Mahukuntan gwamnatin jihar Filato sun musanta labarin da gidan jaridar BBC Hausa ya wallafa na wasu ma'aurata Malam Abdullahi Yadau da ya saki matar sa mai suna Hafsat Suleiman a karamar hukumar Kanam saboda tace zata zabi Buhari
Lauyoyi sun ce dakatar da W. Onnoghen da Buhari yayi, ya saba dokar kasa da tsarin mulki kuma yana iya sa a tsige sa daga kujerar sa. Manyan Lauyoyi sun ce dakatar da CJN yana iya jawo ‘yan majalisa su tsige sa a tsarin mulki.
Hauwa Suleiman, wacce ta kamu da cutukan kwakwalwa da suka shafi 'cerebral aneurysm', 'brain hematoma' da kuma 'anterior temporal lobe trophy', wadanda idan har ba ayi aiki aka cire mata su ba, zai iya haddasa mata shanyewar jiki,
Kungiyar dake rajin kare hakkokan mabiya addinin musulunci a tarayyar Najeriya Muslim Rights Concern (MURIC) a turance ta bayyana dakatarwar da shugaba Buhari yayiwa Alkalin Alkalai, Mai shari'a Walter Onnoghen a matsayin abun da
Fiyayyen halitta, Annabi Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi mutum ne da ke da matukar kima da daraja a duniya baki daya musamman ma musulmai wanda ya rayu sama da shekaru dubu da suka shude a garin Makka da Madi
Labarai
Samu kari