Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Ziyarar Buhari: NSCDC ta tsaurara matakan tsaro a jihar Oyo
Ziyarar Buhari: NSCDC ta tsaurara matakan tsaro a jihar Oyo
daga  Mudathir Ishaq

Hukumar tsaro ta NSCDC, reshen jihar Oyo tace ta tanadi tsaro domin ganin an gudanar da kamfen din shugaban kasa Muhammadu Buhari a cikin zaman lafiya da kwanciyar hankali yayinda jirgin yakin neman zabensa za ta tunkari Ibadan.

Cuttuka 20 da shuwaka ke warkarwa a jikin Dan Adam
Cuttuka 20 da shuwaka ke warkarwa a jikin Dan Adam
daga  Mudathir Ishaq

Ganyen Shuwaka wata ciyawa ce mai launin kore wacce ke girma a sassa daban-daban a Kasashen Nahiyar Afrika da ma Nahiyar Turai, har ya zuwa wasu yankuna na Kasashen Larabawa. Bincike ya nuna inganci da sirrin da ke tattare da ita.

Da duminsa: An nada Bashir a matsayin shugaban riko na NPC
Breaking
Da duminsa: An nada Bashir a matsayin shugaban riko na NPC
daga  Aminu Ibrahim

Gwamnatin tarayya ta amince da nadin Alhaji Hassan Bashir a matsayin shugaban riko na Hukumar Kidayar Jama'a ta Kasa wato National Population Commission. Sanarwar da ta fito daga Direkta Janar na Hukumar, Dr Ghaji Ismaila Bello a

Kotu ta tsare mai bi ya na satar dan kamfai da kunzugun mata
Kotu ta tsare mai bi ya na satar dan kamfai da kunzugun mata
daga  Aisha Musa

Wata kotun Majistare ta Osogbo, ta bada umarnin ci gaba da tsare wani matashi mai shekaru 23, da aka ambata da suna Peyemi Adeleke, akan zargin sa da ake yi da satar dan kamfai na mata. Adeleke ya musanta zargin da ake yi masa.