Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Za ku ji wani tsohon Gwamnan Arewa ya sha alwashin marawa tazarcen Buhari baya. Isa Yuguda yace za mu ba Buhari kuri’u milyoyin kuri'u a zaben 2019. Isa Yuguda ya bayyana dalilin sa na goyon bayan APC a zaben na bana.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito sunayen wadanda aka kashe kamar haka; Rabiu Aikau da wani dan uwansu da ake kira Manya, sai kuma karamin yaron da yan bindigan suka yi garkuwa da shi, wanda rahotanni suka bayyana cewa yaron Aikau ne.
A yayin da Hausawa kan ce dan Kuka da bai ji ba kuma bai gani ba ya ke janyowa Uwar sa duka, hakan kuwa ta kasance ga wata Mata da dan da ta haifa ya yi ma ta zundur ta hanyar yaye ma ta zani a gaban Kotu wajen tonan makircin ta.
Gwamnatin tarayya ta saki kudade domin sayan jiragen yaki kirar "Tucano" 12 daga kasar Amurka domin yaki da ta'addanci a yankin Arewa maso gabashin Najeriya. Babban hafsan sojin saman Najeriya, Air Marshal S.B Abubakar.
An bukaci daukacin al'ummar musulmai da su kauracewa wata takardar goge najasa kamar su kashi ta M&S sakamakon wani rubutu dake ishara da sunan Allah dake a saman ta da larabci kamar dai yadda wasu 'yan uwa suka bankado. Labarin t
Uwargidar tsohon mataimakin Shugaban kasa, Amina Namadi-Sambo ta koka kan yadda akee tozarta matan Musulmi da ke sanya hiabi a wasu yankunan kasar, cewa hakan ya take hakkin yancin mata na yi kowace irin addini.
Za ku ji ko su wanene su kayi fice wajen bada kyautar dukiyar su. Mun tsakuro wannan jeri na a wani tsohon rubutu da The Thrive Global tayi. Daga cikin masu taimako akwai Bill and Melinda Gates Foundation mai agazawa marasa karfi.
Mukaddashin sifeton yan sandan Najeriya, Muhammad Adamu, ya nada sabbin mataimakan sifeton yan sanda shida a ranan Litinin, 28 ga watan Junairu, 2018. Premium Times ta bada rahoto. Sabbin jami'an yan sandan ya aka karawa matsayi
Jihar Bauchi da ke yankin arewacin Najeriya na gab da zama tamkar jihohin Niger Delta masu arzikin man fetur. Gwamnatin tarayya na ci gaba da aikin hako rijiyoyin mai a kauyen Kolmari da ke karamar hukumar Alkaler na jihar.
Labarai
Samu kari