Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Wani sabon bincike da aka gudanar ya bayyana yadda al'ummar Najeriya masu amfani da wayoyin salula suka kashe Naira biliyan 767.23 wajen sayan katin waya a tsakanin watan Nuwamban 2018 zuwa Janairun 2019.
A yau Alhamis 28 ga watan Maris za a gabatar da zaben gwamnoni a jihar Adamawa karo na biyu. Inda aka wakilta wani mataimakin shugaban hukumar 'yan sanda na kasa akan ya sanya ido akan zaben. Zaben wanda za a gabatar da shi...
Ministan harkar wutan lantarki da ayyuka da kuma gidajen kasar nan yace an daina dauke wuta a wasu wurare a dalilin kokarin gwamnatin shugaban kasa Buhari. Fashola yace zai yi wa ‘Yan Najeriya cikakken bayani nan gaba.
Rahotanni sun kawo cewa shugabannin hadakar jam’iyyun adawa ta ‘Coalition of United Political Parties’ (CUPP), sun ziyarci gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje a yau Laraba, 27 ga watan Maris.
'Yan bindiga sun sace wani dan sanda mai suna DSP Godwin da wasu mutane hudu a Ubiaja, headkwatan karamar hukumar Esan ta Kudu a jihar Edo. DSP Godwin yana kan hanyarsa ne na zuwa Asaba yayin da 'yan bindigan suka tsayar da motar
Mazauna kauyuka uku da ke kusa da garin da rikicin ya faru sun kaurace wa gidajen su saboda tsoron kai harin daukan fansa a kan su. Mutanen sun fara kauracewa gidajen su ne bayan samun rahoton kashe wata budurwa mai shekaru 19 da
Kotu ta yankewa wani malamin tsubbu adadin shekaru 97 a gidan yari sakamakon kamashi da laifin damfarar wani mutum N5.6m. Kotun ta yankewa Clement Joshep wannan hukuncin bayan samunsa da aikata laifuka bakwai da suka shafi damfar
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) a ranar Laraba, 26 ga watan Maris a Maiduguri, ta gabatar wa zababen gwamnan Borno Babagana Zulum takardan shaidar cin zabe. Ta kuma gabatar da takardan shaida ga zababbun yan majalisa.
Wani tashin hankali da ya afku a jiya Talata 26 ga watan Maris, a kauyen Barebari dake karamar hukumar Ringim cikin jihar Jigawa. A ranar Talatar da misalin karfe 11 na safe, mutanen Kauyen wanda yawansu ya kai kimanin 1,000...
Labarai
Samu kari