Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Kamfanin Facebook ya sanar da cewa ya sankame shafuka 2,632 saboda karya dokar amfani da shafin na Facebook. Facebook ya ce sama da shafuka 500 cikin wadanda aka sankame an bude su ne daga kasar Iran, yayin da akalla 2,000 aka bu
Ministan noma ya ce masu shigo da kaya daga kasashen ketare su ne manyan makiyan Nigeria a kokarin da kasar ke yi na bunkasa amfani da kayayyakin cikin gida. Ya ce kayayyakin da ake shigowa da su kasar kamar irinsu tsinke sakutar
Jami'an 'yan sanda na 'Mobile Police' a Jihar Yobe sun bayyana rashin jin dadinsu bisa ikirarin da su kayi na cewa an ki biyansu allawus din cin abinci har na tsawon watanni hudu. Daily Trust ta ruwaito cewa 'yan sandan mobile pol
Mun samu rahoton cewa Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya bayar da umurnin gaggauta mayar da hotunnan mai martaba Sarkon Kano, Mallam Muhammadu Sanusi Lamido Sanusi II da wasu matasa suka cire a dakin taro na nadin s
Mr Iliya, dan takarar jam'iyyar ta PDP, ya ce ya amince da nasarar Mai Mala Buni na jam'iyyar APC a matsayin gwamnan jihar na gaba. Ya bukaci zababben gwamnan jihar da ya yi amfani da wannan kujerar ta sa wajen kyautatawa al'umma
Wani alkalin kotun kolin Najeriya, Sidi Dauda Bage, ya zama sabon sarkin masarautar Lafiya a jihar Nasawara. Sabon sarkin na cikin Yarimomi 22 na masaurautar Lafiya da suka nemi kujerar saurautar wacce itace daya daga cikin mafi.
Kamar yanda Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, ya shirya tsaf domin gabatarda sabon tsarin albashi a kasar nan, alamu masu karfi suna nuna cewar hakan zai shafi wasu ma'aikata a kasar nan, inda za'a iya rage musu albashin su...
Dan takarar gwamnan Kano a karkashin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaben 2019, Abba Kabir Yusuf ya ce jam'iyyarsu ba za ta yarda da sakamakon da hukumar zabe ta bayyana ba.
Zababben gwamnan jihar Bauchi wanda yayi takara a karkashin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Bala Mohammed, ya bayyana cewa babban abunda zai sanya a gaba a yanzu shne inganta rayuwar al’umman jihar Bauchi.
Labarai
Samu kari