Jigon APC, Femi Alabi, ya yi gargadin cewa bayanan ƙarya da gibin sadarwa na iya kawo cikas ga ajandar Shugaba Bola Tinubu da nasarorin gwamnatinsa.
Jigon APC, Femi Alabi, ya yi gargadin cewa bayanan ƙarya da gibin sadarwa na iya kawo cikas ga ajandar Shugaba Bola Tinubu da nasarorin gwamnatinsa.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Kakakin majalisar wakilan tarayya Mr Yakubu Dogara, ya bayyana kaduwarsa bisa rasuwar dan majalisa mai wakiltar mazabar Yauri/Shangi/Ngaski a majalisar wakilan tarayya da ke a jihar Lebbi, Hon. Mohammed Dantani. A cikin wata sanar
Hukumar 'yan sanda a jihar Kebbi su na binciken kisan wata mata da diyarta mai shekaru uku a duniya, a kauyen Dole Kaina da ke karamar hukumar Dandi, a jihar ta Kebbi. Jami'in hulda da jama'a na hukumar 'yan sandan, DSP Nafiu...
Idan da ace Abba Gida Gida ne ya lashe zabe, jiha mai girma kamar Kano za ta iya shiga cikin rudani da rashin makoma a hannun shugaban da baida kwarewar shugabanci, wanda sai ya dauk dogon lokaci yana karantar lamuran jihar. A cik
Dan takarar Shugaban kasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, ya yi martani akan nasarar jam’iyyar a zaben gwamna da aka yi a jihar Adamawa, wacce ta kasance mahaifarsa.
Sakamakon zaben 2019 zuwa ga kujeru 30 na majalisar dokokin jihar Sokoto ya bayyana cewa a majalisar dokokin jihar ta 9, jam'iyyar APC ta samu kujeru 16 yayin da jam'iyyar PDP ta samu kujeru 14. Ga mambobin majalisar ta 8 a jihar
Shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na jihar Kano, Rabiu Bichi, ya ce da alamun bangan siyasa karkashin gwamnatin All Progressives Congress (APC), abin alfahari ne.
Matasan uku da akama su ne: Nasiri Mohammed mai shekaru 20, Sale Bello mai shekaru 19, da Hassan Audu mai shekaru 20. Kwamishinan 'yan sandan Abuja, Bala Chiroma, ne ya gabatar da matasan ga manema labarai a Abuja a ranar Laraba.
A yau ne Tinubu ya cika shekaru 67 a Duniya, Mun kawo maku abubuwan da za su ku san wanene Asiwaju Tinubu. wanda a dalilin sa ne a kan san manya ‘yan siyasa irin su Yemi Osinbajo, Babatunde Fashola, Rauf Aregbesola.
Babban malamin addinin Islama Sheik Ahmad Suleiman a ranar Laraba ya bayyana cewa abubuwan da idonsa ya gani a hannun masu garkuwa da mutane, ya fi karfin fadin baki.
Labarai
Samu kari