Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce gwamnonin da ke dogaro da karfin gwamnati da magudin zabe domin sake lashe zabe a 2027 za su fuskanci rashin nasara.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce gwamnonin da ke dogaro da karfin gwamnati da magudin zabe domin sake lashe zabe a 2027 za su fuskanci rashin nasara.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Da yake magana yayin bikin kaddamar taron bunkasa kasuwanci a jihar Kaduna, karo na hudu (KadInvest 4.0), Dangote ya caccaki gwamnonin arewacin Najeriya a kan rashin bawa yaki da talauci fifiko. A cewar sa: "Najeriya ce kasa ta 15
Rahotanni sun kawo cewa Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya mayar da martani ga furucin tsohon gwamnan jihar Sokoto, Alhaji Attahiru Bafarawa bayan ya caccaki salon shugabancinsa. Buhari ya yi martanin ne ta bakin kakakinsa, Garba.
An bayyana sunayen dakarun sojojin Najeriya biyar da kungiyar Islamic State of West Africa, ISWA mai alaka da kungiyar Boko Haram ta hallaka a cikin kwana-kwanan nan. A ranar Litinin 1 ga watan Afrilu ne ISWA ta saki faifan bidiyo
Kasar Brunei Darus-Salam ta fara wanzar da dokokin shari’ar Musulunci a karamar kasar dake nahiyar Asiya. Hakan ya kunshi tsayar da haddi kan duk wanda aka samu da laifin zina ko luwadi ta hanyar jifan, yayinda za a rika yanke ha
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta sanar da sunan Nyeson Wike a matsayin dan takarar da ya lashe zaben gwamnan jihar Ribas da aka ammala tattara wa a yau, Laraba. Wike, gwamna mai ci kuma dan takarar jam'iyyar PDP, ya
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufa'i ya yi arangama da masu garkuwa da mutane yayinda suke kokarin sace matafiya a hanyar Kaduna zuwa Abuja da ranar Laraba, 3 ga watan Afrilu, 2019.
Adesola ya shaidawa kotun cewa a lokacin da ya je makarantar, ya bukaci a bashi sunayen daliban da zasu zana jarabawar gaba daya, amma aka ce ba a kammala hadawa ba. A na shi bangaren, Adigun ya shaidawa kotun cewa ya ga daya daga
A yau Larabar nan ne 3 ga watan Afrilu rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta ba da sanarwar cewar ta harbe wasu mutane uku da ake zargin 'yan garkuwa da mutane ne, wadanda suka yi kokarin shiga cikin kamfanin gine-ginen nan na...
Wata tawagar mutane takwas na masu zuba jari daga kasar Koriya ta Kudu, sun ziyarci jihar Kaduna tare da kudirin zuba jari a harkar noman shinkafa. Mutanen yan kasar Koriya ta Kudu, wadanda suka kware a fannin noman shinkafa, sun
Labarai
Samu kari