Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
A yayin da ya ke magana da manema labarai a Minna, Shugaban NSEMA, Alhaji Ahmed Ibrahim Inga ya tabbatar da afkuwar hatsarin inda ya ce fasinjojin sun fito ne daga jihohin Katsina da Zamfara. Shugaban na NSEMA ya ce hukumar tuni t
Alhaji Usman Mayo, babban dan kasuwan da aka biya kudin fansarsa N100million amma har yanzu ba'a sakeshi ba ya bayyanawa iyalansa cewa kada su sake baiwa masu garkuwa da mutanen wani kudin fansa.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Alkalin kotun, A.O Salawu ce ta bada wannan umarni a ranar Juma’ar data gabata, inda ta nemi a daure mata Rasaki a gidan kurkukun Ikoyi, har zuwa lokacin da babban jami’I mai shigar da kara na jahar Leg
Fitaccen jarumin masana'antar shirya wasan fina-finan Hausa (Kannywood), Adam Zango, ya ja layi tsakaninsa da masu zagi ko cin mutuncin mahaifiiyar sa da ke ciki ko wajen masana'antar Kannywood, kamar yadda kamfanin dillancin laba
Wani cikin mazauna garin ya shaida wa majiyar mu cewar, 'yan bindigar bindiga cikin kayan soji da bindigu samfurin AK47 da wukake da sanduna sun kai harin da misalin karfe 7:00 na daren Litinin. Majiyar ta ce mutanen sun bude wut
Rahotanni sun bayyana cewa kalla mutane 14 ne aka kashe a karamar hukumar Kankara da ke jihar Katsina, sakamakon wata arangama tsakanin 'yan ta'adda da jami'an sa kai na cikin gari da aka fi sani da 'yan bijilanti. Lamarin dai wan
Za ku ji ‘Dan wasan da ya fi zarce kowa dukiya a Duniya. Kamar yadda Forbes ta nuna, Michael Jordan shi ne wanda ya fi kowa kudi a cikin masu wasannin motsan jiki wadanda su kayi fice a tarihin Duniya.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito majalisar ta sanar da sunan Farfesa Mohammed Abdulazeez a matsayin sabon shugaban jami’ar, watau Vice Chancellor, kamar yadda sakataren majalisar, Ahmed Hassan ya sanar a garin Bauchi a ranar Asabar.
Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewar an gurfanar da Nyako tare da dan sa, Sanata Abdul-Aziz Nyaki, da Abubaka Aliyu da Zulkifikk Abba bisa tuhumar su da hada baki domin aikata sata, cin amanar aiki da safarar
Labarai
Samu kari