Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a 2027 ne domin tabbatar da daidaiton kasa, adalci da sauyin dimokuradiyya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a 2027 ne domin tabbatar da daidaiton kasa, adalci da sauyin dimokuradiyya.
James Faleke ya musanta zargin Davido na cewa ya matsa wa hukumar INEC lamba kan sakamakon zaben Osun, inda ya ce ya je jihar ne domin tallafa wa APC.
Karar kwana ta cimma wasu miyagun 'yan fashi da makami 9 cikin kauyen Akilibi daura da babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna yayin wata arangama ta musayar wuta da jami'an tsaro na hukumar 'yan sanda.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta INEC, ta ce ta gamsu da matakin karatu na shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya gabatar cikin takardu na shaidu yayin neman takara ta kejerar jagorancin kasar nan.
Kakakin rundunar 'yan sanada ta jihar Legas, DSP Bala Elkana, ne ya sanar da hakan a cikin jawabin da ya fitar, ya ce lamarin ya faru ne a kan titin Amusa da ke unguwar Ajegunle. 'Yan sandan sun kara harbe wani mutum, Emmanuel Ako
Majalisar dinkin duniya reshen kula da harkokin yara UNICEF, ta bayyana cewa al'amura na ta'addancin Boko Haram ya kar tare da kassara Yara 432 a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya cikin shekarar 2018 da ta gabata.
A dai dai lokacin da yake jawabi akan hadarin da ya auku ranar Juma’a a garin Ibadan sanadiyar bin masu laifin da jami’an FRSC su kayi. Kazeem ya shaidawa manema labarai cewa aukuwar wannan lamari yayi matukar batawa Shugaban huk
Mustafa Aminu mai shekaru 13, yana tsakiyar aiki mai wuya cikin rana inda ya kasance yana zuba yashi a cikin motar dake daukan yashin a Gangeru Tashar Illela dake Sakkwato, yayinda wakilinmu ya hangeshi. Daga kallonsa kasan a gaji
A yau ne fitaccen malamin addinin Musuluncin nan na Arewacin Najeriya, Sheikh Ja'afar Mahmud Adam ya cika shekaru goma sha biyu da rasuwa. Wadansu 'yan ta'adda ne suka harbeshi a lokacin da yake jagorantar sallarn asubah, 'yan...
Wani wanda lamarin ya faru akan idonsa ya shaidawa yan jarida hatsarin yayi sanadiyar mummunan rauni ga wasu mutum biyu yayinda mashin mai taya uku wanda akafi sani da ‘Keke Napep’ ya watsa aguje cikin babbar motar zubar da shara
Yan sanda sun kama mutunen biyu masu suna, Usman dan shekara 19 mai sana’ar tireda da Hamza mai shekara 20 wanda ke sana’ar kanikanci da laifin sata da kuma hadin gwiwa wajen aikata ta'asa.
Labarai
Samu kari