Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Kasar Kamaru za ta dawo da yan Najeriya 4,000 gida
Kasar Kamaru za ta dawo da yan Najeriya 4,000 gida
daga  Mudathir Ishaq

A ranar Laraba, jami'an gwamnatin kasar Kamaru ta yanke shawara da gama shirye-shiryen dawo da yan Najeriya masu gudun hijra 4,000 a kasar nan zuwa ranar 29 ga watan Afrilu, 2019.