Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Gwamnati ta fara rushe gidan casu a Abuja
Gwamnati ta fara rushe gidan casu a Abuja
daga  Mudathir Ishaq

Gwamnatin babban birnin tarayya Abuja ta ruguje gidan rawan nan mai suna Caramelo Lounge, da ke Abuja, makonni kadan bayan hukumar 'yan sanda sun kama mata da suka yi zargin cewa karuwai ne a babban birnin tarayyar...

Kotu ta haramta ma Magu gudanar da bincike akan Adams Oshiomole
Kotu ta haramta ma Magu gudanar da bincike akan Adams Oshiomole
daga  Mudathir Ishaq

Majiyar Legit.ng ta ruwaito Alkalin kotun, mai sharia Anwill Chikere ce ta yanke wannan hukunci a ranar Litinin, 13 ga watan Mayu, inda tayi fatali da bukatar da EFCC ta shigar gabanta na samun daman binciken Adams Oshiomole.

WAFU: ‘Yan wasan Najeriya sun dirkawa Nijar kwallaye 15 a raga
WAFU: ‘Yan wasan Najeriya sun dirkawa Nijar kwallaye 15 a raga
daga  Muhammad Malumfashi

A kwanan nan ne Najeriya ta lallasa Nijar da ci 15 da nema a Gasar kofin Mata. ‘Yan wasan Najeriya sun dirkawa Kasar Nijar kwallaye 15 a raga kamar ba su dai mai tsaron gida. Super Falcons su ne Zakarun ‘Yan kwallon Afrika.

Kotu ta kori karar dan takarar jam'iyyar PDP a Kano
Breaking
Kotu ta kori karar dan takarar jam'iyyar PDP a Kano
daga  Mudathir Ishaq

PDP da dan takarar ta sun shigar da karar ne domin kalubalantar nasarar da jamiyar APC tare da wanda yayi mata takara, Hon. Tijjani Abdulkadir Jobe, suka samu. Kotun ta kori karar ne bisa rashin cikakkun hujjojin da Jamiyar PDP ta