Femi Fani-Kayode ya bukaci Sultan da Shugaba Tinubu su gargadi Sheikh Sani Yahaya Jingir kan kalaman da ake danganta masa game da Kiristoci a Najeriya.
Femi Fani-Kayode ya bukaci Sultan da Shugaba Tinubu su gargadi Sheikh Sani Yahaya Jingir kan kalaman da ake danganta masa game da Kiristoci a Najeriya.
Atiku Abubakar ya ce wani rahoton Amurka ya tabbatar da damuwarsa kan rashin cikakken bayani da gaskiya wajen tafiyar da kudaden gwamnatin Najeriya.
Gwamnatin babban birnin tarayya Abuja ta ruguje gidan rawan nan mai suna Caramelo Lounge, da ke Abuja, makonni kadan bayan hukumar 'yan sanda sun kama mata da suka yi zargin cewa karuwai ne a babban birnin tarayyar...
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Alkalin kotun, mai sharia Anwill Chikere ce ta yanke wannan hukunci a ranar Litinin, 13 ga watan Mayu, inda tayi fatali da bukatar da EFCC ta shigar gabanta na samun daman binciken Adams Oshiomole.
A kwanan nan ne Najeriya ta lallasa Nijar da ci 15 da nema a Gasar kofin Mata. ‘Yan wasan Najeriya sun dirkawa Kasar Nijar kwallaye 15 a raga kamar ba su dai mai tsaron gida. Super Falcons su ne Zakarun ‘Yan kwallon Afrika.
Sauran barayin sune; Muhammed Sani, Jibrin Shehu, Usman Sani, Musa Garba, an kamasu a cikin jejin Akilbu dake karamar hukumar Kachia jihar Kaduna, masu garkuwa da mutanen sun bada cikakken bayani akan ta'addancin da suka jima suna
PDP da dan takarar ta sun shigar da karar ne domin kalubalantar nasarar da jamiyar APC tare da wanda yayi mata takara, Hon. Tijjani Abdulkadir Jobe, suka samu. Kotun ta kori karar ne bisa rashin cikakkun hujjojin da Jamiyar PDP ta
Pierre-Emerick Aubameyang, da Mohammed Salah da kuma Sadio Mane su ne su ka fi kowa kwallaye a bana. Manyan ‘Yan wasan Liverpool sun maimata abin da ya faru shekaru goma da su ka wuce a Kasar Ingila.
Mun samu cewa, hukumomi masu ruwa da tsaki wajen tsare-tsaren muhalli, sun yi rugu-rugu da wani katafaren gidan rawa da sharholiya mai sunan Caramelo Club a babban birnin kasar nan na tarayya.
Gowon ne mutum na biyar daga cikin manyan kasar nan da suka ziyarci Buhari a fadar gwamnatin tarayya a ranar Litinin. Gwamnan babban bankin kasa (CBN), Godwin Emefiele, ne ya fara ziyartar shugaba Buhari domin yi masa godiya a kan
Jama’ar kauyuka da dama a karamar hukumar Sabon Birni da ke jihar Sokoto sun tsere daga gidajensu domin tsiratar da rayuwarsu yayinda yan bindiga suka kai hari kauyukansu.
Labarai
Samu kari