An yi rugu-rugu da gidan sharholiya a garin Abuja
Kamar yadda jaridar Premium Times ta ruwaito mun samu cewa, hukumomi masu ruwa da tsaki wajen tsare-tsaren muhalli, sun yi rugu-rugu da wani katafaren gidan rawa da sharholiya mai sunan Caramelo Club a babban birnin kasar nan na tarayya.
Hukumomi masu ruwa da tsaki a ranar Litinin sun yiwa katafaren ginin rusau a yankin Utako na garin Abuja. Sai dai mamallaka wannan babban gida na sharholiya sun bayyana rashin jin dadi sakamakon karancin kwanaki na wa'adin akarar wa da aka shimfida.
KARANTA KUMA: Shugaba Buhari ya karbi bakuncin gwamnan jihar Legas a fadar Villa
A yayin da dalilai na rashin kasancewar katafaren ginin a bisa tsari na muhallai da kuma rashin kasancewa a gurbin da ya dace, ma'aikatan gidan rawa na Caramelo sun yi babatu na cewar sun samu rahoton ankarar wa na kwashe ina-su ina-su a ranar Juma'a.
Sanarwa: Ku ci gaba da kasancewa tare da mu yayin da shafin Naij.com Hausa ya sauya suna zuwa Legit.ng Hausa
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayarku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.android&pid=solomonovlink
Domin shawara ko bukatar bamu labari, tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.com
Ku biyo cikin shafukan mu na dandalan sada zumunta:
https://facebook.com/legitnghausa
https://twitter.com/legitnghausa
Ku fa'idantu da manhajar mu ta Azumi a wannan wata mai albarka a wannan shafi:
https://fb.gg/play/ramadan_ramadan
Asali: Legit.ng