Hukumar INEC ta ƙara ɗan takarar jam'iyyar SDP, Francis Ajala, cikin zaɓen gwamnan Osun bayan hukuncin kotu, inda jam’iyyun da za su fafata suka koma 15.
Hukumar INEC ta ƙara ɗan takarar jam'iyyar SDP, Francis Ajala, cikin zaɓen gwamnan Osun bayan hukuncin kotu, inda jam’iyyun da za su fafata suka koma 15.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Legit.ng ta ruwaito sunan wannan kasurgumin barawo, Umar Bahago, dan shekara 35 daya fito daga kauyen Kubule dake garin Babana cikin karamar hukumar Borgu. Yansanda sun samu nasarar kamashi ne a mabuyarsa bayan samun bayanin sirri
Sarkin Kanam ya roki Gwamnoni su sa baki a rikicin Ganduje da Sanusi. Sarkin ya roki Gwamnan Gwamnonin Arewa ya sa baki kan rigimar Kano. Sarkin yace ya kamata Gwamna Lalong ya sa baki a rikicin.
Mutumin da ya fi kowa dukumar dukiya da kuma tarin arziki a nahiyyar Afirka Alhaji Aliko Dangote, ya shawarci gwamnatin Najeriya da kuma dukkanin masu ruwa da tsaki a kan yaye bambanci tsakanin Mata da Maza a fagen aiki.
Legit.ng ta ruwaito rundunar Sojan ta sanar da haka ne a shafinta na kafar sadarwar zamani ta Facebook da sanyin safiyar Litinin, inda ta bayyana cewa Boko Haram ta dade tana amfani da kafar sadarwar yanar gizo don watsa farfagand
Hauwa, haifaffiyar 'yar Musulmai daga jihar Borno, ta auri tsohon gwamna Suntai, duk da kasancewarsa Kirista, a wasu shekaru da dama da suka shude. Emmanuel Bello, hadimin marigayi Suntai, ya karyata rahotannin da suka bayyana cew
A yayin da ake ci gaba da fuskantar kalubale na nau'ikan ta'addanci daban daban babu dare babu rana musamman a Arewacin Najeriya, mun samu cewa 'yan ta'adda sun sake kai wani mummunan hari jihar Katsina.
Alhaji Abdulmumin Kabir Usman, Sarkin Katsina ya nada Galadiman Katsina da Durbin Katsina a matsayin masu zaban sarki a masarautar. Masarautar da Katsina ta nada Justice Sadiq Abdullahi Mahuta (murabus) ne a matsayin Galadiman Kat
A lokacin da yake shirye-shiryen kama aiki a karo na biyu, a ranar 22 ga watan Mayu, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umurci ministoci da su mika shugabanci ga sakatarorin din-din-din na ma’aikatunsu daban-daban.
Kamar yadda muka sani hijabi wani tufafe ne da mata ke amfani dashi wajen yane kansu da jikinsu. Hijabi kan karawa mace kima da zati a cikin al’umman Musulmi kasancewar Allah ne ya umurci mata da su sanya hijabi.
Labarai
Samu kari