Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Kuma dai: 'Yan ta'adda sun sake kai hari jihar Katsina
Kuma dai: 'Yan ta'adda sun sake kai hari jihar Katsina
daga  Mudathir Ishaq

A yayin da ake ci gaba da fuskantar kalubale na nau'ikan ta'addanci daban daban babu dare babu rana musamman a Arewacin Najeriya, mun samu cewa 'yan ta'adda sun sake kai wani mummunan hari jihar Katsina.

Masarautar Katsina ta nada sabbin masu zaben sarki
Breaking
Masarautar Katsina ta nada sabbin masu zaben sarki
daga  Aminu Ibrahim

Alhaji Abdulmumin Kabir Usman, Sarkin Katsina ya nada Galadiman Katsina da Durbin Katsina a matsayin masu zaban sarki a masarautar. Masarautar da Katsina ta nada Justice Sadiq Abdullahi Mahuta (murabus) ne a matsayin Galadiman Kat